Iran na neman diyya kan asarar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka jawo mata
Iran ta buƙaci a biya ta diyya kan ɓarnar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka haddasa, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin sasanta rikicin a yankin.
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce ƙasashe biyar na yankin ne zasu biya diyyar,!-->!-->!-->…
Abubuwan da suka faru a shekaru uku na yaƙin basasar Sudan na ci gaba da ta da hankalin duniya
Ranar 15 ga Afrilu ta cika shekaru uku da ɓarkewar yaƙin basasa a Sudan tsakanin rundunar sojin ƙasar da kuma dakarun Rapid Support Forces (RSF).
Rikicin, wanda ya samo asali daga taƙaddama kan iko tsakanin Abdel Fattah al-Burhan da!-->!-->!-->…
Akpabio ya yi zargin ana ɗaukar nauyin rashin tsaro a Najeriya ne saboda zaɓen 2027
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi zargin cewa wasu na ɗaukar nauyin rashin tsaro a Najeriya saboda ana tunkarar babban zaɓen 2027.
Ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin ƙaddamar da hedikwatar Hukumar Haraji ta Ƙasa!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta nace cewa harin sojoji kan fararen hula a Borno na da nufin yaƙi da ta’addanci…
Gwamnatin Najeriya ta bayyana harin jirgin sama da aka kai a yankin Jilli na ƙaramar hukumar Gubio a Jihar Borno a matsayin sahihin aiki na yaƙi da ta’addanci ƙarƙashin Operation HADIN KAI.
A cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai,!-->!-->!-->…
ADC ta amince da gyaran kundin tsarin mulkinta, ta jaddada shugabancin tawagar David Mark a babban…
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta kammala babban taronta na ƙasa a ranar Talata a Abuja inda wakilai suka kaɗa ƙuri’a da samun gagarumin rinjaye domin gyara kundin tsarin mulkin jam’iyyar.
Shugaban kwamitin zaɓe na!-->!-->!-->…
JAMB ta fitar da ƙa’idojin jarabawar UTME ta 2026 tare da gargaɗin ɗalibai
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta fitar da tsauraran ƙa’idoji ga masu rubuta jarabawar UTME ta 2026 da za a fara daga ranar 16 zuwa 25 ga Afrilu.
Hukumar ta ce dole ne ɗalibai su bi ƙa’idojin domin!-->!-->!-->…
Jigawa ta amince da sabbin ayyuka a fannoni daban-daban kan biliyoyin nairori
Majalisar zartarwar Jihar Jigawa ta amince da muhimman tsare-tsare da kuɗaɗe a taronta na ranar 13 ga Afrilu, 2026 ƙarƙashin jagorancin gwamna Umar Namadi.
A cewar sanarwar da kwamishinan yaɗa labarai, Sagir Musa Ahmed, ya fitar,!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu bayan sauya musu wuraren aiki da shekaru
Wasu ma’aikatan gwamnati a Jihar Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu duk da cewa an sauya musu wuraren aiki zuwa wasu wuraren.
Rahotanni sun nuna cewa an sauya wasu ma’aikatan daga asibitoci zuwa kwalejojin koyar da aikin!-->!-->!-->…
Italiya ta dakatar da yarjejeniyar tsaro da Isra’ila saboda yaƙin da take a Lebanon
Firaministar Italiya, Giorgia Meloni, ta sanar da dakatar da sabunta yarjejeniyar tsaro da Isra’ila, wadda ta shafi musayar kayan aikin soja da binciken fasaha.
Meloni ta bayyana hakan ne ranar Talata a wani taro da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Peter Obi ya ce yana da shirin bunƙasa Arewa fiye da sauran ƴan takarar shugaban ƙasa
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ce babu wani ɗan takarar shugaban ƙasa a 2027 da zai iya ba Arewa abin da yake shirin yi.
Ya bayyana haka ne yayin wata hira da ya yi a tashar Arise TV ranar Litinin.
Obi ya ce yankin Arewa na da!-->!-->!-->!-->!-->…