Browsing Category
Siyasa
Gwamnati, zabe, manufofi, da jam’iyyun siyasa.
INEC ta dawo da sunayen shugabannin ADC ƙarƙashin David Mark a shafinta
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sabunta bayananta inda ta dawo da Sanata David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC).
Binciken da aka yi a shafin yanar gizon hukumar ya nuna cewa an kuma!-->!-->!-->…
Abin da hukuncin da Kotun Ƙoli ta yi kan shugabancin PDP da ADC ke nufi da matakan da jam’iyyun ke…
Kotun Ƙoli ta Najeriya a ranar Alhamis, 30 ga Afrilu, 2026 ta yanke hukunce-hukunce biyu masu muhimmanci da suka sauya yanayin rikicin shugabanci a jam’iyyun adawa na Peoples Democratic Party (PDP) da African Democratic Congress (ADC).
!-->!-->!-->…
PDP ta tabbata ta Wike bayan Kotun Ƙoli ta yi watsi da ƙarar tsagin Tanimu Turaki
Kotun Ƙoli ta Najeriya ta yi watsi da ƙarar daukaka ƙara da kwamitin gudanarwa na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar a ranar Alhamis.
A hukuncin mafi rinjaye da Mai shari’a Stephen Adah ya karanta, kotun ta!-->!-->!-->…
Ƙungiyara tallata Tinubu da Namadi ta yabawa Tinubu da Namadi, zata siyawa Halima Zakari fom na…
Ƙungiyar Grassroots Mobilization for Asiwaju and Danmodi/Roller (GMA/DR 2023) ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, tare da amincewa da tsayar da!-->…
Jam’iyyar LP ta zaɓi Nenadi Usman a matsayin shugabar jam’iyyar ta ƙasa a taron Umuahia
Jam’iyyar Labour Party (LP) ta zaɓi tsohuwar ministar kuɗi, Nenadi Usman, a matsayin shugabar jam’iyyar ta ƙasa a babban taron da aka gudanar a ranar Talata a Umuahia, babban birnin Jihar Abia.
Sanarwar da sabon kakakin jam’iyyar, Ken!-->!-->!-->…
Majalisar Kano ta amince da Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan an kasa ƙalubalantarsa
Majalisar dokokin Jihar Kano ta amince da naɗin Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan tantance shi.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya miƙa sunansa ga majalisar a ranar 22 ga Afrilu, 2026.
Mataimakin kakakin!-->!-->!-->!-->!-->…
Ba don taimakon Nijar ba da Najeriya ba ta yi nasara a Yaƙin Basasarta ba – Obasanjo ya caccaki…
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana a wata hira da aka watsa a shirin Soni Irabor Live na tashar News Central cewa Najeriya ba ta samu nasara a Yaƙin Basasa na 1967 zuwa 1970 ba sai da taimakon Jamhuriyar Nijar.
Ya!-->!-->!-->…
Jam’iyyun adawa sun buƙaci INEC ta tsawaita wa’adin zaɓen fidda gwani zuwa Yulin 2026
Jam’iyyun siyasa na adawa a Najeriya sun buƙaci Hukumar Zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta tsawaita wa’adin gudanar da zaɓen fidda gwani zuwa ƙarshen watan Yulin 2026.
Buƙatar na ƙunshe ne cikin sanarwar da aka fitar a ranar Asabar bayan!-->!-->!-->…
Najeriya ta fi ƙasashen da ake yaƙi matsalar tsaro, ana kashe aƙalla mutane 15 ana sace 19 a kullum…
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Sanata David Mark, ya yi gargaɗi kan taɓarɓarewar tsaro da raguwar ƴancin demokaraɗiyya a Najeriya.
Mark ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a taron jam’iyyun adawa da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Jam’iyyun adawa sun amince da tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa guda a zaɓen 2027
Wani ɓangare na shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Kabiru Tanimu-Turaki, ya sanar da cewa jam’iyyun adawa sun amince su tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa guda a zaɓen 2027.
Turaki ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a!-->!-->!-->…