Browsing Category
Gabas Ta Tsakiya
Labaran Gabas Ta Tsakiya da ci gaba.
Iran da Amurka sun samu ci gaba a tattaunawar zaman lafiya amma ‘da sauran tafiya’ in ji Ghalibaf
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce an samu ci gaba a tattaunawar da ake yi da Amurka, amma har yanzu akwai tazara mai yawa kafin cimma yarjejeniya ta ƙarshe.
Ghalibaf ya bayyana hakan ne a wani jawabi da!-->!-->!-->…
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz yayin da rikicinta da Amurka ke ƙara tsananta
Iran ta sanar da sake rufe mashigin ruwa na Hormuz a ranar Asabar, tana mai cewa matakin martani ne ga ci gaba da killace tashoshin ruwanta da Amurka ke yi.
Sojojin Iran sun ce ikon kula da mashigin, wanda ke ɗaukar kusan kashi 20 na!-->!-->!-->…
Trump ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon bayan tattaunawa da shugabannin ƙasashen biyu.
Trump ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth!-->!-->!-->…
Masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun soki hare-haren Isra’ila a Lebanon, sun nemi dakatar da sayar…
Gungun masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun bayyana hare-haren Isra’ila a Lebanon a matsayin na haramun, suna kira ga ƙasashe mambobi da su dakatar da tura makamai zuwa Isra’ila.
Masanan 19 da ke aiki a fannoni daban-daban na haƙƙin ɗan!-->!-->!-->…
Iran na neman diyya kan asarar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka jawo mata
Iran ta buƙaci a biya ta diyya kan ɓarnar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka haddasa, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin sasanta rikicin a yankin.
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce ƙasashe biyar na yankin ne zasu biya diyyar,!-->!-->!-->…
Italiya ta dakatar da yarjejeniyar tsaro da Isra’ila saboda yaƙin da take a Lebanon
Firaministar Italiya, Giorgia Meloni, ta sanar da dakatar da sabunta yarjejeniyar tsaro da Isra’ila, wadda ta shafi musayar kayan aikin soja da binciken fasaha.
Meloni ta bayyana hakan ne ranar Talata a wani taro da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Iran Ta Fitar da Sabbin Hanyoyi a Mashigin Hormuz Don Kare Jiragen Ruwa Daga Faɗawa Haɗari
Iran ta sanar da sabbin hanyoyin zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, tana mai gargaɗin cewa babbar hanyar na iya kasancewa cikin haɗari sakamakon yiwuwar bi ta kan nakiyoyi a ruwa.
Wannan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da!-->!-->!-->…
Tattaunawar Iran da Amurka Na Fuskantar Barazana Saboda Rikicin Lebanon
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana cewa hare-haren da ake kaiwa Lebanon da sauran saɓani sun kawo cikas ga tattaunawar tsagaita wuta da Amurka.
Ya ce yarjejeniyar da ake dogaro da ita ta riga ta rushe,!-->!-->!-->…
Ƙasashen Duniya Sun Yi Maraba da Tsagaita Wuta Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasashe da dama a duniya sun yi maraba da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran, wadda za ta kai ga tattaunawar zaman lafiya a Islamabad.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce yana goyon bayan matakin, amma ya!-->!-->!-->…
‘An Ci Isra’ila Da Yaƙi Saboda Gazawar Netanyahu’ In Ji Jagoran Adawa a Isra’ila
Jagoran adawa a Isra’ila, Yair Lapid, ya soki Firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, yana mai cewa ya gaza ta fuskar siyasa da dabaru wajen tafiyar da yaƙi da Iran.
A wata sanarwa da ya wallafa a dandalin X, Lapid ya bayyana cewa!-->!-->!-->…