Browsing Category
Labaran Duniya
Afirka, harkokin duniya, da kungiyoyin kasa da kasa.
Trump Ya Musanta Zargin Jan Shi Ya Shiga Yaƙin Iran, Ya Kare Kansa Da Cewa Raɗin Kansa ne Ya Kai Shi
Shugaban Amurka Donald Trump ya musanta cewa Isra’ila ce ta janyo shi cikin rikicin yaƙi da Iran, yayin da ake ci gaba da suka kan matsayinsa a rikicin a ranar Litinin.
Trump ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya yanke hukunci!-->!-->!-->…
Iran da Amurka sun samu ci gaba a tattaunawar zaman lafiya amma ‘da sauran tafiya’ in ji Ghalibaf
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce an samu ci gaba a tattaunawar da ake yi da Amurka, amma har yanzu akwai tazara mai yawa kafin cimma yarjejeniya ta ƙarshe.
Ghalibaf ya bayyana hakan ne a wani jawabi da!-->!-->!-->…
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz yayin da rikicinta da Amurka ke ƙara tsananta
Iran ta sanar da sake rufe mashigin ruwa na Hormuz a ranar Asabar, tana mai cewa matakin martani ne ga ci gaba da killace tashoshin ruwanta da Amurka ke yi.
Sojojin Iran sun ce ikon kula da mashigin, wanda ke ɗaukar kusan kashi 20 na!-->!-->!-->…
Trump ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon bayan tattaunawa da shugabannin ƙasashen biyu.
Trump ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth!-->!-->!-->…
Masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun soki hare-haren Isra’ila a Lebanon, sun nemi dakatar da sayar…
Gungun masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun bayyana hare-haren Isra’ila a Lebanon a matsayin na haramun, suna kira ga ƙasashe mambobi da su dakatar da tura makamai zuwa Isra’ila.
Masanan 19 da ke aiki a fannoni daban-daban na haƙƙin ɗan!-->!-->!-->…
BBC na shirin rage ma’aikata kusan 2,000 saboda matsin tattalin arziƙi
Kafar watsa labarai ta BBC ta sanar da shirin rage ma’aikata tsakanin 1,800 zuwa 2,000, wanda ke kusan kashi ɗaya cikin goma na ma’aikatanta, domin fuskantar matsin tattalin arziƙi mai tsanani da yake ciki.
BBC ta ce tana buƙatar!-->!-->!-->…
Iran na neman diyya kan asarar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka jawo mata
Iran ta buƙaci a biya ta diyya kan ɓarnar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka haddasa, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin sasanta rikicin a yankin.
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce ƙasashe biyar na yankin ne zasu biya diyyar,!-->!-->!-->…
Abubuwan da suka faru a shekaru uku na yaƙin basasar Sudan na ci gaba da ta da hankalin duniya
Ranar 15 ga Afrilu ta cika shekaru uku da ɓarkewar yaƙin basasa a Sudan tsakanin rundunar sojin ƙasar da kuma dakarun Rapid Support Forces (RSF).
Rikicin, wanda ya samo asali daga taƙaddama kan iko tsakanin Abdel Fattah al-Burhan da!-->!-->!-->…
Italiya ta dakatar da yarjejeniyar tsaro da Isra’ila saboda yaƙin da take a Lebanon
Firaministar Italiya, Giorgia Meloni, ta sanar da dakatar da sabunta yarjejeniyar tsaro da Isra’ila, wadda ta shafi musayar kayan aikin soja da binciken fasaha.
Meloni ta bayyana hakan ne ranar Talata a wani taro da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Osimhen Zai Ƙarawa Gaban Barcelona Matuƙar Ƙarfi In Ji Yamal
Matashin ɗan wasan Barcelona, Lamine Yamal, ya buƙaci shugabannin kulob ɗin su fifita ɗaukar ɗan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen, kafin kakar wasa mai zuwa.
Rahoton jaridar Fichajes ya bayyana cewa Yamal na kallon Osimhen a!-->!-->!-->…