Browsing Category
Manufofi da Mulki
Manufofin gwamnati da harkokin mulki.
Gwamna Umar Namadi ya jaddada goyon bayansa ga kafafen yaɗa labarai a Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓi tawagogin Fa’ida Radio Malam Madori da Trimming FM Auyo a ranar Juma’a a Fadar Gwamnati da ke Dutse, inda ya jaddada goyon bayan gwamnatinsa ga kafafen yaɗa labarai.
Tawagar Fa’ida Radio ta je!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68.32
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rattaɓa hannu kan dokar kasafin kuɗin shekarar 2026 mai darajar naira tiriliyan 68.32 a ranar Juma’a, 17 ga Afrilu, 2026.
Sanarwar hakan ta fito ne cikin wata takarda da mai ba shugaban ƙasa!-->!-->!-->…
Jigawa ta amince da sabbin ayyuka a fannoni daban-daban kan biliyoyin nairori
Majalisar zartarwar Jihar Jigawa ta amince da muhimman tsare-tsare da kuɗaɗe a taronta na ranar 13 ga Afrilu, 2026 ƙarƙashin jagorancin gwamna Umar Namadi.
A cewar sanarwar da kwamishinan yaɗa labarai, Sagir Musa Ahmed, ya fitar,!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu bayan sauya musu wuraren aiki da shekaru
Wasu ma’aikatan gwamnati a Jihar Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu duk da cewa an sauya musu wuraren aiki zuwa wasu wuraren.
Rahotanni sun nuna cewa an sauya wasu ma’aikatan daga asibitoci zuwa kwalejojin koyar da aikin!-->!-->!-->…
Peter Obi ya ce yana da shirin bunƙasa Arewa fiye da sauran ƴan takarar shugaban ƙasa
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ce babu wani ɗan takarar shugaban ƙasa a 2027 da zai iya ba Arewa abin da yake shirin yi.
Ya bayyana haka ne yayin wata hira da ya yi a tashar Arise TV ranar Litinin.
Obi ya ce yankin Arewa na da!-->!-->!-->!-->!-->…
“Ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni 6” – Ndume
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ce ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro a Najeriya cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna cikakken ƙudurin yin hakan.
Ndume ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi a tashar Channels!-->!-->!-->…
Bayan Fuskantar Zazzafar Tattaunawa da Al Jazeera, Bwala Ya Ce An Yi Masa Tiyata a Maƙogwaro
Mai ba Shugaban Najeriya shawara kan sadarwa, Daniel Bwala, ya bayyana cewa ya yi tiyatar maƙogwaro kwanaki takwas bayan wata tattaunawa mai zafi da ɗan jarida Mehdi Hasan na Al Jazeera.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira da tashar!-->!-->!-->…
Yanda Rashin Wutar Lantarki Ya Ci Gaba da Jefa Ƴan Najeriya cikin Duhu Duk da Alƙawurran Gwamnati
Rahoton da jaridar BusinessDay ta wallafa na musamman ya nuna yadda matsalar wutar lantarki a Najeriya ke ci gaba da ta’azzara duk da alƙawurran da gwamnatin tarayya ta ɗauka tun daga shekarar 2023.
Lokacin da Ministan Wutar Lantarki,!-->!-->!-->…
Bayan Gabatar da Ƙudirori 38 A Majalissa, Amadi Ya Raba Motoci, Miliyoyin Nairori da Taransifomomi…
Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Mbaitoli/Ikeduru ta Jihar Imo, Honarabul Injiniya Akarachi Amadi, ya ƙaddamar da wani gagarumin shirin tallafawa al’ummarsa da nufin bunƙasa rayuwar jama’a da kuma inganta ababen more rayuwa a!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…