Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
Maimakon ‘Sabon Fata,’ gwamnatin Tinubu ta ‘sabunta wahalar ma’aikata’ in ji Atiku a Ranar Ma’aikata
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, a ranar Alhamis ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da jefa ma’aikatan Najeriya cikin sabuwar wahala duk da alƙawarin “sabon fata” da ta yi a shekarar 2023.
A cikin wata sanarwa!-->!-->!-->…
Tinubu ya naɗa sabon minista, ya kuma kafa kwamiti domin gyaran wutar lantarkin Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Laraba, ya sanar da naɗin Joseph Tegbe a matsayin Ministan Wutar Lantarki tare da naɗa Lanre Babalola a matsayin mai ba shi shawara na musamman kan wutar lantarki a Abuja.
Sanarwar ta fito!-->!-->!-->…
Ƙungiyoyin ƙwadago sun gargaɗi gwamnati kan yawaitar talauci da rashin tsaro a Najeriya
Shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun bayyana damuwa kan ƙaruwar rashin tsaro da talauci a wani taron gabatar da jawabi kafin bikin ranar ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Abuja.
Kwafin jawabin da aka fitar a daren ranar!-->!-->!-->…
Ƙungiyara tallata Tinubu da Namadi ta yabawa Tinubu da Namadi, zata siyawa Halima Zakari fom na…
Ƙungiyar Grassroots Mobilization for Asiwaju and Danmodi/Roller (GMA/DR 2023) ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, tare da amincewa da tsayar da!-->…
Jam’iyyar LP ta zaɓi Nenadi Usman a matsayin shugabar jam’iyyar ta ƙasa a taron Umuahia
Jam’iyyar Labour Party (LP) ta zaɓi tsohuwar ministar kuɗi, Nenadi Usman, a matsayin shugabar jam’iyyar ta ƙasa a babban taron da aka gudanar a ranar Talata a Umuahia, babban birnin Jihar Abia.
Sanarwar da sabon kakakin jam’iyyar, Ken!-->!-->!-->…
Majalisar Kano ta amince da Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan an kasa ƙalubalantarsa
Majalisar dokokin Jihar Kano ta amince da naɗin Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan tantance shi.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya miƙa sunansa ga majalisar a ranar 22 ga Afrilu, 2026.
Mataimakin kakakin!-->!-->!-->!-->!-->…
Iran ta gabatar da shirin buɗe Hormuz yayin da take jinkirta tattaunawa kan nukiliyarta da Amurka
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi, ya gabatar da wani sabon shiri na diflomasiyya domin buɗe mashigar ruwa ta Hormuz yayin da ya jinkirta tattaunawa da Amurka kan shirin nukiliya, a wata ziyarar kwanaki uku da ya kai Pakistan,!-->…
Jam’iyyun adawa sun buƙaci INEC ta tsawaita wa’adin zaɓen fidda gwani zuwa Yulin 2026
Jam’iyyun siyasa na adawa a Najeriya sun buƙaci Hukumar Zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta tsawaita wa’adin gudanar da zaɓen fidda gwani zuwa ƙarshen watan Yulin 2026.
Buƙatar na ƙunshe ne cikin sanarwar da aka fitar a ranar Asabar bayan!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun cafke ɓarawon dabbobi da masu safarar ƙwayoyi, sun ƙwato dabbobi da kayayyakin haram a…
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta sanar da nasarorin da ta samu wajen yaƙi da aikata laifuka, ciki har da cafke masu laifi da ƙwato dukiyoyi a sassa daban-daban na jihar.
A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SP!-->!-->!-->…
Ƙungiyar jiragen ruwa ta duniya ta buƙaci Amurka da Iran su saki ma’aikatan jiragen da aka kama da…
Wata babbar ƙungiyar harkokin jiragen ruwa ta duniya, International Chamber of Shipping, ta yi Allah wadai da kama jiragen kasuwanci da Amurka da Iran ke yi tare da kiran a saki ma’aikatansu cikin gaggawa.
Daraktan harkokin ruwa na!-->!-->!-->…