Browsing Category
Kasuwanci da Tattalin Arziki
Kasuwanni, kudi, makamashi, kasuwanci, da farawa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ƙalubalanci dalilin ci gaba da ciyo bashi duk da cire tallafin…
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya nuna damuwa kan yadda Najeriya ke ci gaba da karɓar bashi duk da cire tallafin man fetur.
Sanusi ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a taron shekara-shekara na TheNiche 2026 da aka gudanar a birnin!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta amince da ƙarin alawus-alawus da sabbin tsare-tsaren jin daɗin ma’aikata
Gwamnatin Najeriya ta sanar da amincewa da ƙarin alawus-alawus na musamman da sauran tsare-tsaren jin daɗin ma’aikata domin ƙara inganta albashin ma’aikatan gwamnati da kuma ƙarfafa ƙwarin gwiwarsu.
Shugabar Ma’aikatan Gwamnatin!-->!-->!-->…
Gwamnati ta musanta haramta bayar da bashin kati da data a Najeriya, bayan wasu kamfanonin sun…
Hukumar Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) ta bayyana cewa ba ta haramta sabis na bayar da bashin kati ko bashin data ba a Najeriya, bayan rahotannin da suka yaɗu a kafafen sada zumunta kan hakan.
A cikin!-->!-->!-->…
Farashin mai ya faɗi a duniya bayan Iran ta buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci
Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya ragu a ranar Juma’a, 17 ga Afrilu, 2026 bayan Iran ta sanar da buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci.
Farashin gangar ɗanyen mai na Brent ya sauƙa zuwa dala 88 daga sama da dala 98 da ya!-->!-->!-->…
BBC na shirin rage ma’aikata kusan 2,000 saboda matsin tattalin arziƙi
Kafar watsa labarai ta BBC ta sanar da shirin rage ma’aikata tsakanin 1,800 zuwa 2,000, wanda ke kusan kashi ɗaya cikin goma na ma’aikatanta, domin fuskantar matsin tattalin arziƙi mai tsanani da yake ciki.
BBC ta ce tana buƙatar!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu bayan sauya musu wuraren aiki da shekaru
Wasu ma’aikatan gwamnati a Jihar Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu duk da cewa an sauya musu wuraren aiki zuwa wasu wuraren.
Rahotanni sun nuna cewa an sauya wasu ma’aikatan daga asibitoci zuwa kwalejojin koyar da aikin!-->!-->!-->…
Rikicin Gabas Ta Tsakiya: Najeriya Zata Samu Maƙudan Kuɗaɗe Yayinda Japan Zata Sayi Ɗanyen Manta da…
Ƙasashen duniya na ci gaba da fuskantar tangarɗar samar da makamashi yayin da ƙasar Japan ta fara tuntuɓar masu samar da ɗanyen mai, ciki har da Najeriya, domin tabbatar da wadataccen mai a cikin gida.
Rahoton kamfanin dillancin labarai!-->!-->!-->…
TUC Ta Buƙaci Dawo Da Bayar Da Tallafin Man Fetur Ga Matatun Mai na Najeriya
Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƴan Kasuwa a Najeriya (TUC) ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta yi amfani da kuɗaɗen ƙarin kuɗin shiga na mai domin tallafawa matatun mai na cikin gida su rage raɗaɗin hauhawar farashin fetur ga ƴan kasa.
Shugaban!-->!-->!-->…
Yanda Rashin Wutar Lantarki Ya Ci Gaba da Jefa Ƴan Najeriya cikin Duhu Duk da Alƙawurran Gwamnati
Rahoton da jaridar BusinessDay ta wallafa na musamman ya nuna yadda matsalar wutar lantarki a Najeriya ke ci gaba da ta’azzara duk da alƙawurran da gwamnatin tarayya ta ɗauka tun daga shekarar 2023.
Lokacin da Ministan Wutar Lantarki,!-->!-->!-->…
Ɓarayin Kayan Sadarwa Sun Yi Kaka-Gida da Hasumiyoyin Sadarwa a Najeriya, Suna Jawo Asarar Miliyoyin…
Wasu ƙungiyoyi masu aikata laifuka sun mayar da hasumiyoyin sadarwa a Najeriya tamkar wuraren da akai musu ajiya don ɗiba, inda suka sace muhimman kayayyakin lantarki guda 656 a jihohi 14 a shekarar 2025 kaɗai, kamar yadda rahoton Hukumar!-->…