Rikicin Gabas Ta Tsakiya: Najeriya Zata Samu Maƙudan Kuɗaɗe Yayinda Japan Zata Sayi Ɗanyen Manta da…
Ƙasashen duniya na ci gaba da fuskantar tangarɗar samar da makamashi yayin da ƙasar Japan ta fara tuntuɓar masu samar da ɗanyen mai, ciki har da Najeriya, domin tabbatar da wadataccen mai a cikin gida.
Rahoton kamfanin dillancin labarai!-->!-->!-->…
INEC Ta Ɗage Sabunta Rijistar Masu Kaɗa Ƙuri’a a Najeriya Har Sai Bayan Zaɓen 2027
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sanar da ɗage aikin sake tantance rajistar masu kaɗa ƙuri’a a faɗin kasar har sai bayan babban zaɓen 2027.
Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Juma’a, wadda!-->!-->!-->…
TUC Ta Buƙaci Dawo Da Bayar Da Tallafin Man Fetur Ga Matatun Mai na Najeriya
Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƴan Kasuwa a Najeriya (TUC) ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta yi amfani da kuɗaɗen ƙarin kuɗin shiga na mai domin tallafawa matatun mai na cikin gida su rage raɗaɗin hauhawar farashin fetur ga ƴan kasa.
Shugaban!-->!-->!-->…
Yanda Rashin Wutar Lantarki Ya Ci Gaba da Jefa Ƴan Najeriya cikin Duhu Duk da Alƙawurran Gwamnati
Rahoton da jaridar BusinessDay ta wallafa na musamman ya nuna yadda matsalar wutar lantarki a Najeriya ke ci gaba da ta’azzara duk da alƙawurran da gwamnatin tarayya ta ɗauka tun daga shekarar 2023.
Lokacin da Ministan Wutar Lantarki,!-->!-->!-->…
Janar na Soji da Wasu Sojoji Sun Rasa Rayukansu a Sabbin Hare-Haren Ƴan Ta’adda a Borno
Wani babban jami’in sojin Najeriya mai muƙamin Brigediya Janar da wasu sojoji sun rasa rayukansu sakamakon sabbin hare-haren ƴan ta’adda a wasu yankunan Jihar Borno.
Hare-haren sun faru ne a wurare huɗu daban-daban a daren Laraba, inda!-->!-->!-->…
Ɓarayin Kayan Sadarwa Sun Yi Kaka-Gida da Hasumiyoyin Sadarwa a Najeriya, Suna Jawo Asarar Miliyoyin…
Wasu ƙungiyoyi masu aikata laifuka sun mayar da hasumiyoyin sadarwa a Najeriya tamkar wuraren da akai musu ajiya don ɗiba, inda suka sace muhimman kayayyakin lantarki guda 656 a jihohi 14 a shekarar 2025 kaɗai, kamar yadda rahoton Hukumar!-->…
Iran Ta Fitar da Sabbin Hanyoyi a Mashigin Hormuz Don Kare Jiragen Ruwa Daga Faɗawa Haɗari
Iran ta sanar da sabbin hanyoyin zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, tana mai gargaɗin cewa babbar hanyar na iya kasancewa cikin haɗari sakamakon yiwuwar bi ta kan nakiyoyi a ruwa.
Wannan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da!-->!-->!-->…
Wasu Ƙungiyoyi Sun Buƙaci Goodluck Jonathan Ya Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa a 2027
Wata gamayyar ƙungiyoyi daga jihohi 36 da Abuja ta buƙaci tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, da ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban ƙungiyar, Tom Ohikere ne ya bayyana hakan a wani gangami da aka yi a Abuja.
Ya ce!-->!-->!-->!-->!-->…
PDP Ɓangaren Wike Ya Yi Watsi da Taron ADC da Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Ɓangaren jam’iyyar PDP da ke ƙarƙashin jagorancin Nyesom Wike ya buƙaci mambobinsa da su yi watsi da wani taro da ɓangaren Taminu Turaki ya yi da jam’iyyar ADC.
Kakakin ɓangaren na ƙasa, Jungudo Mohammed, ya ce taron ba shi da izini!-->!-->!-->…
Tattaunawar Iran da Amurka Na Fuskantar Barazana Saboda Rikicin Lebanon
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana cewa hare-haren da ake kaiwa Lebanon da sauran saɓani sun kawo cikas ga tattaunawar tsagaita wuta da Amurka.
Ya ce yarjejeniyar da ake dogaro da ita ta riga ta rushe,!-->!-->!-->…