JAMB Ta Ƙaryata Jita-Jitar Ɗage Jarabawa, Ta Kira Sanarwar Da ‘Mugun Nufi’
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta ƙaryata wata sanarwa da ke yawo cewa an ɗage jarabawar UTME ta 2026, tana mai bayyana ta a matsayin ƙarya da mugun nufi.
A cikin sanarwar da ta fitar a ranar Asabar,!-->!-->!-->…