Jam’iyyun adawa sun buƙaci INEC ta tsawaita wa’adin zaɓen fidda gwani zuwa Yulin 2026
Jam’iyyun siyasa na adawa a Najeriya sun buƙaci Hukumar Zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta tsawaita wa’adin gudanar da zaɓen fidda gwani zuwa ƙarshen watan Yulin 2026.
Buƙatar na ƙunshe ne cikin sanarwar da aka fitar a ranar Asabar bayan!-->!-->!-->…