Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz yayin da rikicinta da Amurka ke ƙara tsananta
Iran ta sanar da sake rufe mashigin ruwa na Hormuz a ranar Asabar, tana mai cewa matakin martani ne ga ci gaba da killace tashoshin ruwanta da Amurka ke yi.
Sojojin Iran sun ce ikon kula da mashigin, wanda ke ɗaukar kusan kashi 20 na!-->!-->!-->…
INEC ta kammala mataki na biyu na rajistar masu zaɓe da mutum miliyan 3.7
Hukumar Independent National Electoral Commission (INEC) ta sanar da kammala mataki na biyu na ci gaba da rajistar masu zaɓe (CVR) a ranar Juma’a 17 ga Afrilu 2026, inda aka samu rajista 3,748,704 a faɗin Najeriya.
Darakta mai kula da!-->!-->!-->…
Gwamna Umar Namadi ya jaddada goyon bayansa ga kafafen yaɗa labarai a Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓi tawagogin Fa’ida Radio Malam Madori da Trimming FM Auyo a ranar Juma’a a Fadar Gwamnati da ke Dutse, inda ya jaddada goyon bayan gwamnatinsa ga kafafen yaɗa labarai.
Tawagar Fa’ida Radio ta je!-->!-->!-->…
JAMB ta fitar da sakamakon ɗalibai 632,788 na ranar farko ta UTME 2026
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon dalibai 632,788 da suka rubuta jarrabawar UTME ta 2026 a ranar Alhamis 16 ga Afrilu 2026.
Mai magana da yawun hukumar, Fabian Benjamin, ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Shugaban tsagin ADC ya zargi Kwankwaso da cin amanar Arewa a zaɓen 2023
Nafiu Bala Gombe, wani shugaban tsagin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya zargi Rabiu Musa Kwankwaso da cin amanar Arewa a gabanin zaɓen 2023.
Kwankwaso ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin New Nigerian Peoples Party!-->!-->!-->…
A yau JAMB zata fara fitar da sakamakon jarabawar UTME ta 2026
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta sanar da cewa za ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME ta 2026 da aka yi ranar Alhamis kafin tsakar daren Juma’a.
Mai magana da yawun hukumar, Fabian Benjamin, ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Gwamnati ta musanta haramta bayar da bashin kati da data a Najeriya, bayan wasu kamfanonin sun…
Hukumar Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) ta bayyana cewa ba ta haramta sabis na bayar da bashin kati ko bashin data ba a Najeriya, bayan rahotannin da suka yaɗu a kafafen sada zumunta kan hakan.
A cikin!-->!-->!-->…
Farashin mai ya faɗi a duniya bayan Iran ta buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci
Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya ragu a ranar Juma’a, 17 ga Afrilu, 2026 bayan Iran ta sanar da buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci.
Farashin gangar ɗanyen mai na Brent ya sauƙa zuwa dala 88 daga sama da dala 98 da ya!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68.32
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya rattaɓa hannu kan dokar kasafin kuɗin shekarar 2026 mai darajar naira tiriliyan 68.32 a ranar Juma’a, 17 ga Afrilu, 2026.
Sanarwar hakan ta fito ne cikin wata takarda da mai ba shugaban ƙasa!-->!-->!-->…
FIFA ta tabbatar Iran za ta halarci gasar cin kofin duniya ta 2026 duk da rikicin Gabas ta Tsakiya
Shugaban FIFA, Gianni Infantino, ya ce Iran za ta halarci gasar cin kofin duniya ta 2026 duk da rikicin da ke gudana a yankin Gabas ta Tsakiya.
Infantino ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin wani taron tattalin arziƙi da kamfanin!-->!-->!-->…