Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Ƴan bindiga sun sace fasinjoji 14 ciki har da ɗalibai masu shirin rubuta JAMB
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da aƙalla fasinjoji 14, ciki har da ɗaliban da za su rubuta jarabawar JAMB, a kan hanyar Makurdi zuwa Otukpo a Jihar Benue.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da daren Laraba yayin da fasinjojin ke tafiya!-->!-->!-->…
Trump ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon bayan tattaunawa da shugabannin ƙasashen biyu.
Trump ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth!-->!-->!-->…
Masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun soki hare-haren Isra’ila a Lebanon, sun nemi dakatar da sayar…
Gungun masana a Majalisar Ɗinkin Duniya sun bayyana hare-haren Isra’ila a Lebanon a matsayin na haramun, suna kira ga ƙasashe mambobi da su dakatar da tura makamai zuwa Isra’ila.
Masanan 19 da ke aiki a fannoni daban-daban na haƙƙin ɗan!-->!-->!-->…
BBC na shirin rage ma’aikata kusan 2,000 saboda matsin tattalin arziƙi
Kafar watsa labarai ta BBC ta sanar da shirin rage ma’aikata tsakanin 1,800 zuwa 2,000, wanda ke kusan kashi ɗaya cikin goma na ma’aikatanta, domin fuskantar matsin tattalin arziƙi mai tsanani da yake ciki.
BBC ta ce tana buƙatar!-->!-->!-->…
Atiku Abubakar ya ce zaɓen 2027 na iya zama na ƙarshe a takararsa ta shugaban ƙasa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce zaɓen shugaban ƙasa na 2027 na iya zama fafatawarsa ta ƙarshe domin shugabancin Najeriya, yana mai danganta hakan da shekarunsa da kuma muhimmancin zaɓen.
Atiku, wanda ya kasance!-->!-->!-->…
Iran na neman diyya kan asarar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka jawo mata
Iran ta buƙaci a biya ta diyya kan ɓarnar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka haddasa, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin sasanta rikicin a yankin.
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce ƙasashe biyar na yankin ne zasu biya diyyar,!-->!-->!-->…
Abubuwan da suka faru a shekaru uku na yaƙin basasar Sudan na ci gaba da ta da hankalin duniya
Ranar 15 ga Afrilu ta cika shekaru uku da ɓarkewar yaƙin basasa a Sudan tsakanin rundunar sojin ƙasar da kuma dakarun Rapid Support Forces (RSF).
Rikicin, wanda ya samo asali daga taƙaddama kan iko tsakanin Abdel Fattah al-Burhan da!-->!-->!-->…
Gwamnatin Najeriya ta nace cewa harin sojoji kan fararen hula a Borno na da nufin yaƙi da ta’addanci…
Gwamnatin Najeriya ta bayyana harin jirgin sama da aka kai a yankin Jilli na ƙaramar hukumar Gubio a Jihar Borno a matsayin sahihin aiki na yaƙi da ta’addanci ƙarƙashin Operation HADIN KAI.
A cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai,!-->!-->!-->…
ADC ta amince da gyaran kundin tsarin mulkinta, ta jaddada shugabancin tawagar David Mark a babban…
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta kammala babban taronta na ƙasa a ranar Talata a Abuja inda wakilai suka kaɗa ƙuri’a da samun gagarumin rinjaye domin gyara kundin tsarin mulkin jam’iyyar.
Shugaban kwamitin zaɓe na!-->!-->!-->…
JAMB ta fitar da ƙa’idojin jarabawar UTME ta 2026 tare da gargaɗin ɗalibai
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta fitar da tsauraran ƙa’idoji ga masu rubuta jarabawar UTME ta 2026 da za a fara daga ranar 16 zuwa 25 ga Afrilu.
Hukumar ta ce dole ne ɗalibai su bi ƙa’idojin domin!-->!-->!-->…