Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Trump Ya Musanta Zargin Jan Shi Ya Shiga Yaƙin Iran, Ya Kare Kansa Da Cewa Raɗin Kansa ne Ya Kai Shi
Shugaban Amurka Donald Trump ya musanta cewa Isra’ila ce ta janyo shi cikin rikicin yaƙi da Iran, yayin da ake ci gaba da suka kan matsayinsa a rikicin a ranar Litinin.
Trump ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya yanke hukunci!-->!-->!-->…
Matasa Sun Mamaye Ofishin INEC a Lagos, Sun Nemi Shugaban Hukumar Ya Sauƙa
Matasa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) sun gudanar da zanga-zanga a ofishin Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC) da ke Yaba a Jihar Lagos a ranar Litinin.
Masu zanga-zangar sun nemi Shugaban hukumar na ƙasa, Joash Amupitan, ya!-->!-->!-->…
Sabbin Hare-hare a Filato Sun Hallaka Mutane 6, Rashin Tsaro Ya Ƙara Ta’azzara
Aƙalla mutane shida ne suka rasu yayin wasu hare-hare guda biyu da aka kai a ƙananan hukumomin Riyom da Barkin Ladi da ke Jihar Filato a Najeriya.
Hare-haren sun faru ne a ƙauyen Shonun da ke Riyom da kuma Hurum a yankin Gashish na!-->!-->!-->…
Tsoffin Ƴan Sanda Sun Yi Zanga-Zanga a Abuja Kan Tsarin Fanshonsu, Sun Rufe Kofar Shiga Fadar…
A ranar Litinin ɗin nan, ƴan sandan da suka yi ritaya tare da iyalansu a ƙarƙashin dandalin Police Retired Officers Forum of Nigeria (PROF) sun gudanar da zanga-zanga a Abuja, babban birnin Najeriya, kan ci gaba da shigar da ƴan sanda!-->…
Atiku ya soki gargaɗin Gwamnati ga kafafen yaɗa labarai, ya ce ana ƙoƙarin tauye ƴancin faɗin…
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce gargaɗin da Hukumar Kula da Kafofin Yaɗa Labarai ta Ƙasa (NBC) ta fitar wani yunƙuri ne na tauye ƴancin faɗin albarkacin baki a ƙasar.
A jiya Asabar, NBC ta gargaɗi masu gabatar!-->!-->!-->…
JAMB ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar sakamakon UTME, ta ce yau Lahadi zai fita
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya (JAMB) ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar da sakamakon rukunin ɗaliban da suka rubuta jarabawar UTME a ranar Juma’a 17 ga Afrilu, 2026, tana mai tabbatar da cewa za a fitar da su!-->…
Iran da Amurka sun samu ci gaba a tattaunawar zaman lafiya amma ‘da sauran tafiya’ in ji Ghalibaf
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce an samu ci gaba a tattaunawar da ake yi da Amurka, amma har yanzu akwai tazara mai yawa kafin cimma yarjejeniya ta ƙarshe.
Ghalibaf ya bayyana hakan ne a wani jawabi da!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun kama wani da yankakken kan mutum da tafukan hannaye a jakarsa
Jami’an Rundunar Ƴan Sandan Jihar Ogun sun kama wani mutum mai suna Idowu Ashafa mai shekaru 43 bisa zargin mallakar sassan jikin ɗan Adam ba bisa ƙa’ida ba da kuma hannu a ayyukan tsafi a yankin Igbesa na jihar Ogun a ranar Juma’a, 17 ga!-->…
NSCDC ta gano gidan sayar da jarirai, ta ceto mata 18 masu juna biyu
Rundunar Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen Jihar Lagos ta gano wani gidan sayar da jarirai ba bisa ƙa’ida ba a yankin Okuju da ke Ilado, Badagry, a ranar Alhamis 17 ga Afrilu 2026.
Kwamandan rundunar a jihar,!-->!-->!-->…
Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya dakatar da komawa APC biyo bayan rikicin rabon iko da jam’iyyar
Shirin sauya sheƙar Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC) ya tsaya cik sakamakon saɓani kan rabon iko.
Tattaunawar tsakanin ɓangaren PDP da ke ƙarƙashin!-->!-->!-->…