Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
JAMB ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar sakamakon UTME, ta ce yau Lahadi zai fita
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya (JAMB) ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar da sakamakon rukunin ɗaliban da suka rubuta jarabawar UTME a ranar Juma’a 17 ga Afrilu, 2026, tana mai tabbatar da cewa za a fitar da su!-->…
NSCDC ta gano gidan sayar da jarirai, ta ceto mata 18 masu juna biyu
Rundunar Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen Jihar Lagos ta gano wani gidan sayar da jarirai ba bisa ƙa’ida ba a yankin Okuju da ke Ilado, Badagry, a ranar Alhamis 17 ga Afrilu 2026.
Kwamandan rundunar a jihar,!-->!-->!-->…
Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya dakatar da komawa APC biyo bayan rikicin rabon iko da jam’iyyar
Shirin sauya sheƙar Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC) ya tsaya cik sakamakon saɓani kan rabon iko.
Tattaunawar tsakanin ɓangaren PDP da ke ƙarƙashin!-->!-->!-->…
Gwamna Umar Namadi ya jaddada goyon bayansa ga kafafen yaɗa labarai a Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya karɓi tawagogin Fa’ida Radio Malam Madori da Trimming FM Auyo a ranar Juma’a a Fadar Gwamnati da ke Dutse, inda ya jaddada goyon bayan gwamnatinsa ga kafafen yaɗa labarai.
Tawagar Fa’ida Radio ta je!-->!-->!-->…
JAMB ta fitar da sakamakon ɗalibai 632,788 na ranar farko ta UTME 2026
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon dalibai 632,788 da suka rubuta jarrabawar UTME ta 2026 a ranar Alhamis 16 ga Afrilu 2026.
Mai magana da yawun hukumar, Fabian Benjamin, ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Shugaban tsagin ADC ya zargi Kwankwaso da cin amanar Arewa a zaɓen 2023
Nafiu Bala Gombe, wani shugaban tsagin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya zargi Rabiu Musa Kwankwaso da cin amanar Arewa a gabanin zaɓen 2023.
Kwankwaso ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin New Nigerian Peoples Party!-->!-->!-->…
A yau JAMB zata fara fitar da sakamakon jarabawar UTME ta 2026
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta sanar da cewa za ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME ta 2026 da aka yi ranar Alhamis kafin tsakar daren Juma’a.
Mai magana da yawun hukumar, Fabian Benjamin, ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Farashin mai ya faɗi a duniya bayan Iran ta buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci
Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya ragu a ranar Juma’a, 17 ga Afrilu, 2026 bayan Iran ta sanar da buɗe mashigin Hormuz ga jiragen kasuwanci.
Farashin gangar ɗanyen mai na Brent ya sauƙa zuwa dala 88 daga sama da dala 98 da ya!-->!-->!-->…
Ƴan bindiga sun sace fasinjoji 14 ciki har da ɗalibai masu shirin rubuta JAMB
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da aƙalla fasinjoji 14, ciki har da ɗaliban da za su rubuta jarabawar JAMB, a kan hanyar Makurdi zuwa Otukpo a Jihar Benue.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da daren Laraba yayin da fasinjojin ke tafiya!-->!-->!-->…
Trump ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki 10 tsakanin Isra’ila da Lebanon bayan tattaunawa da shugabannin ƙasashen biyu.
Trump ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth!-->!-->!-->…