Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
Wasu fusatattun mutane sun babbake waɗanda ake zargi da kashe basarake a Plateau
Wasu fusatattun matasa sun ƙone mutane uku da ake zargi da hannu a kisan basaraken Kwallak, Ponzhi Kwallak, a ƙaramar hukumar Langtang North ta Jihar Plateau a yammacin ranar Juma’a.
Rahotanni sun ce an kashe basaraken ne a daren ranar!-->!-->!-->…
Tsohon Ministan Buhari, Hadi Sirika, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Sanata a zaɓen 2027
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Sanatan Katsina ta Arewa a zaɓen 2027.
Sirika ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a sakatariyar jam’iyyar All Progressives Congress (APC)!-->!-->!-->…
Kotu ta umarci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta biya Yahaya Bello diyyar naira biliyan 1 kan ɓata…
Wata Babbar Kotu a Lokoja, Jihar Kogi, ta umarci Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta biya tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello, diyyar naira biliyan 1 kan kalamai na ɓata suna.
Hukuncin ya fito ne a ranar!-->!-->!-->…
Majalisar Jigawa Ta Ba da Umarnin Ƙwato Kuɗaɗen Jama’a da Aka Sace Tsakanin 2019 zuwa 2024
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta ba da shawarar a ƙwato kuɗaden jama’a da aka yi amfani da su ba bisa ƙa’ida ba daga matakin gwamnatin jihar da ƙananan hukumomi 27 tsakanin shekarun 2019 zuwa 2024.
Kamfanin Dillancin Labarai na!-->!-->!-->…
An Samu Ɓullar Cutar Korona A Najeriya, Gwamnati na Ƙoƙarin Daƙile Yaɗuwar Cutar
An tabbatar da wani sabon mutum mai ɗauke da cutar COVID-19 a Jihar Cross River da ke kudancin Najeriya, a cewar rahoton Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) a ranar Talata.
Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Henry Ayuk, ya!-->!-->!-->…
Trump Ya Tsawaita Tsagaita Wuta da Iran Yayin da Amurka Ke Jiran Sabuwar Matsaya daga Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya umarci sojojin ƙasarsa su tsawaita tsagaita wuta da Iran tare da ci gaba da toshe tashoshin ruwan kasar, yana jiran shugabannin Tehran su gabatar da matsaya guda kan tattaunawa.
Trump ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Naɗa Murtala Sule Garo a Matsayin Mataimakinsa
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Alhaji Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan murabus ɗin da Comrade Abdulsalam Gwarzo ya yi.
Sanarwar ta fito ne daga bakin mai magana da yawun gwamnan, Mustapha Muhammad,!-->!-->!-->…
Matasa Sun Mamaye Ofishin INEC a Lagos, Sun Nemi Shugaban Hukumar Ya Sauƙa
Matasa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) sun gudanar da zanga-zanga a ofishin Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC) da ke Yaba a Jihar Lagos a ranar Litinin.
Masu zanga-zangar sun nemi Shugaban hukumar na ƙasa, Joash Amupitan, ya!-->!-->!-->…
Tsoffin Ƴan Sanda Sun Yi Zanga-Zanga a Abuja Kan Tsarin Fanshonsu, Sun Rufe Kofar Shiga Fadar…
A ranar Litinin ɗin nan, ƴan sandan da suka yi ritaya tare da iyalansu a ƙarƙashin dandalin Police Retired Officers Forum of Nigeria (PROF) sun gudanar da zanga-zanga a Abuja, babban birnin Najeriya, kan ci gaba da shigar da ƴan sanda!-->…
Atiku ya soki gargaɗin Gwamnati ga kafafen yaɗa labarai, ya ce ana ƙoƙarin tauye ƴancin faɗin…
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce gargaɗin da Hukumar Kula da Kafofin Yaɗa Labarai ta Ƙasa (NBC) ta fitar wani yunƙuri ne na tauye ƴancin faɗin albarkacin baki a ƙasar.
A jiya Asabar, NBC ta gargaɗi masu gabatar!-->!-->!-->…