Browsing Category
Labaran Duniya
Afirka, harkokin duniya, da kungiyoyin kasa da kasa.
Iran Ta Fitar da Sabbin Hanyoyi a Mashigin Hormuz Don Kare Jiragen Ruwa Daga Faɗawa Haɗari
Iran ta sanar da sabbin hanyoyin zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, tana mai gargaɗin cewa babbar hanyar na iya kasancewa cikin haɗari sakamakon yiwuwar bi ta kan nakiyoyi a ruwa.
Wannan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da!-->!-->!-->…
Tattaunawar Iran da Amurka Na Fuskantar Barazana Saboda Rikicin Lebanon
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana cewa hare-haren da ake kaiwa Lebanon da sauran saɓani sun kawo cikas ga tattaunawar tsagaita wuta da Amurka.
Ya ce yarjejeniyar da ake dogaro da ita ta riga ta rushe,!-->!-->!-->…
Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Ƙasarta Kan Zuwa Najeriya Saboda Tsanantar Matsalar Tsaro
Gwamnatin Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta da su guji tafiya Najeriya tare da umartar ma’aikatanta masu sauƙin aiki su fice daga ƙasar, watanni biyar bayan ayyana Najeriya a matsayin “Country of Particular Concern.”
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Ƙasashen Duniya Sun Yi Maraba da Tsagaita Wuta Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasashe da dama a duniya sun yi maraba da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran, wadda za ta kai ga tattaunawar zaman lafiya a Islamabad.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce yana goyon bayan matakin, amma ya!-->!-->!-->…
‘An Ci Isra’ila Da Yaƙi Saboda Gazawar Netanyahu’ In Ji Jagoran Adawa a Isra’ila
Jagoran adawa a Isra’ila, Yair Lapid, ya soki Firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, yana mai cewa ya gaza ta fuskar siyasa da dabaru wajen tafiyar da yaƙi da Iran.
A wata sanarwa da ya wallafa a dandalin X, Lapid ya bayyana cewa!-->!-->!-->…
Iran da Amurka Sun Amince da Tsagaita Wuta na Makonni Biyu, Tattaunawa Za Ta Gudana a Islamabad
Ƙasar Iran ta amince da tsagaita wuta na makonni biyu da Amurka ta gabatar, tare da sanar da cewa za a fara tattaunawa a birnin Islamabad na ƙasar Pakistan a ranar Juma’a.
Wannan na zuwa ne bayan shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana!-->!-->!-->…
Fadar White House Ta Musanta Zargin Batun Amfani da Makamin Ƙare Dangi Kan Iran
Fadar gwamnatin Amurka ta White House ta musanta zargin cewa Mataimakin Shugaban Ƙasa JD Vance ya yi nuni da yiwuwar amfani da makamin nukiliya a Iran.
Wannan martani ya zo ne bayan muhawarar da ta ɓarke a shafukan sada zumunta.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Pakistan Ta Gabatar Da Matakai 2 Na Shirin Sulhu Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasar Pakistan ta gabatar da wani shirin sulhu mai matakai biyu domin kawo ƙarshen yaƙin Amurka da Iran, kamar yadda kamfanin Reuters ya ruwaito.
Jami’an Iran sun tabbatar da wannan yunƙuri a ranar Litinin ɗin nan.
Shirin ya haɗa da!-->!-->!-->!-->!-->…
“Mahaukaci Mai Hatsari Ga Tsaron Ƙasa,” Ƴan Majalisar Amurka Ga Trump Kan Yaƙi Da Iran
Wasu ƴan majalisa ƴan Democrat a Amurka sun yi Allawadai da Shugaba Donald Trump kan sabuwar barazanar kai hari kan cibiyoyin fararen hula a Iran, kamar yanda kafar Al Jazeera ta rawaito.
Trump ya yi wannan barazana ne a wani sako mai!-->!-->!-->…
Barazanar Rufe Babul-Mandeb: Tashin Hankali Ya Ƙara Ƙamari A Gabas Ta Tsakiya
Wani babban mai ba da shawara ga jagoran Iran ya yi barazanar cewa ƙawayen ƙasar za su iya rufe mashigin ruwan Babul-Mandeb, kamar yadda aka yi a Hormuz, kamar yanda Al Jazeera ta rawaito.
Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa idan Amurka!-->!-->!-->…