Browsing Category
Babban Labari
Manyan labaran karshe da ake baiwa fifiko.
ADC ta amince da gyaran kundin tsarin mulkinta, ta jaddada shugabancin tawagar David Mark a babban…
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta kammala babban taronta na ƙasa a ranar Talata a Abuja inda wakilai suka kaɗa ƙuri’a da samun gagarumin rinjaye domin gyara kundin tsarin mulkin jam’iyyar.
Shugaban kwamitin zaɓe na!-->!-->!-->…
JAMB ta fitar da ƙa’idojin jarabawar UTME ta 2026 tare da gargaɗin ɗalibai
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta fitar da tsauraran ƙa’idoji ga masu rubuta jarabawar UTME ta 2026 da za a fara daga ranar 16 zuwa 25 ga Afrilu.
Hukumar ta ce dole ne ɗalibai su bi ƙa’idojin domin!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu bayan sauya musu wuraren aiki da shekaru
Wasu ma’aikatan gwamnati a Jihar Jigawa sun koka kan rashin daidaita albashinsu duk da cewa an sauya musu wuraren aiki zuwa wasu wuraren.
Rahotanni sun nuna cewa an sauya wasu ma’aikatan daga asibitoci zuwa kwalejojin koyar da aikin!-->!-->!-->…
Italiya ta dakatar da yarjejeniyar tsaro da Isra’ila saboda yaƙin da take a Lebanon
Firaministar Italiya, Giorgia Meloni, ta sanar da dakatar da sabunta yarjejeniyar tsaro da Isra’ila, wadda ta shafi musayar kayan aikin soja da binciken fasaha.
Meloni ta bayyana hakan ne ranar Talata a wani taro da aka gudanar a!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya ta ba tsohon gwamnan Kaduna, El-Rufai beli
Ɗan majalisar wakilai, Bello El-Rufai, ya ce wata Babbar Kotun Tarayya a Jihar Kaduna ta ba mahaifinsa, tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, beli.
Bello El-Rufai ya bayyana haka ne bayan zaman kotu da aka hana ƴan jarida shiga.
Ya!-->!-->!-->!-->!-->…
“Ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni 6” – Ndume
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ce ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro a Najeriya cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna cikakken ƙudurin yin hakan.
Ndume ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi a tashar Channels!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Ce Zai Halarci Babban Taron ADC Yayin da Shari’arsa ke Gudana
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa zai halarci babban taron jam’iyyar ADC “a zuciyarsa” yayin da yake fuskantar shari’a.
Ya bayyana hakan ne bayan fitowarsa daga kotun Jihar Kaduna ranar Litinin.
El-Rufai,!-->!-->!-->!-->!-->…
Osimhen Zai Ƙarawa Gaban Barcelona Matuƙar Ƙarfi In Ji Yamal
Matashin ɗan wasan Barcelona, Lamine Yamal, ya buƙaci shugabannin kulob ɗin su fifita ɗaukar ɗan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen, kafin kakar wasa mai zuwa.
Rahoton jaridar Fichajes ya bayyana cewa Yamal na kallon Osimhen a!-->!-->!-->…
Bayan Fuskantar Zazzafar Tattaunawa da Al Jazeera, Bwala Ya Ce An Yi Masa Tiyata a Maƙogwaro
Mai ba Shugaban Najeriya shawara kan sadarwa, Daniel Bwala, ya bayyana cewa ya yi tiyatar maƙogwaro kwanaki takwas bayan wata tattaunawa mai zafi da ɗan jarida Mehdi Hasan na Al Jazeera.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira da tashar!-->!-->!-->…
Rikicin Gabas Ta Tsakiya: Najeriya Zata Samu Maƙudan Kuɗaɗe Yayinda Japan Zata Sayi Ɗanyen Manta da…
Ƙasashen duniya na ci gaba da fuskantar tangarɗar samar da makamashi yayin da ƙasar Japan ta fara tuntuɓar masu samar da ɗanyen mai, ciki har da Najeriya, domin tabbatar da wadataccen mai a cikin gida.
Rahoton kamfanin dillancin labarai!-->!-->!-->…