Browsing Category
Babban Labari
Manyan labaran karshe da ake baiwa fifiko.
Yanda Rashin Wutar Lantarki Ya Ci Gaba da Jefa Ƴan Najeriya cikin Duhu Duk da Alƙawurran Gwamnati
Rahoton da jaridar BusinessDay ta wallafa na musamman ya nuna yadda matsalar wutar lantarki a Najeriya ke ci gaba da ta’azzara duk da alƙawurran da gwamnatin tarayya ta ɗauka tun daga shekarar 2023.
Lokacin da Ministan Wutar Lantarki,!-->!-->!-->…
Rikici Ya Kunno Kai a APCn Bauchi Kan Shirin Karɓar Gwamna Bala Zuwa Jam’iyyar
Rikici mai tsanani ya kunno kai a cikin jam’iyyar APC a jihar Bauchi sakamakon shirin karɓar Gwamna Bala Mohammed cikin jam’iyyar, kamar yanda HAUSA TIMES ta samo daga PUNCH.
Wannan saɓani ya bayyana ne a wani taron ƴan majalisar!-->!-->!-->…
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu kan Yunƙurin Ruguza Demokaraɗiyyar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, ya yi gargaɗi kan abin da ya kira ƙoƙarin raunana demokaraɗiyya a Najeriya.
A wata sanarwa da mai taimaka masa kan hulɗa da jama’a, Phrank Shaibu, ya fitar, Atiku ya ce raba kayan!-->!-->!-->…
Iran da Amurka Sun Amince da Tsagaita Wuta na Makonni Biyu, Tattaunawa Za Ta Gudana a Islamabad
Ƙasar Iran ta amince da tsagaita wuta na makonni biyu da Amurka ta gabatar, tare da sanar da cewa za a fara tattaunawa a birnin Islamabad na ƙasar Pakistan a ranar Juma’a.
Wannan na zuwa ne bayan shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana!-->!-->!-->…
ADC Ta Sha Alwashin Tsayawa Tsayin Daka a Zaben 2027 Duk da Rikicinta Da INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana ƙudurinta na tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 ƙarƙashin tutarta, duk da matakin da Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC) ta ɗauka na dakatar da amincewa da shugabancin jam’iyyar sakamakon!-->…
Fadar White House Ta Musanta Zargin Batun Amfani da Makamin Ƙare Dangi Kan Iran
Fadar gwamnatin Amurka ta White House ta musanta zargin cewa Mataimakin Shugaban Ƙasa JD Vance ya yi nuni da yiwuwar amfani da makamin nukiliya a Iran.
Wannan martani ya zo ne bayan muhawarar da ta ɓarke a shafukan sada zumunta.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Rikicin ADC Ya Ƙara Tsananta, Wani Sabon Tsagin Ya Bayyana, Ya Yi Watsi Da Tsagin David Mark Da Na…
Wani ɓangare a jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na 2023, Dumebi Kachikwu, ya sanar da shirin gudanar da babban taron ƙasa na jam’iyyar domin zaɓen sabon shugabanci.
An bayyana hakan ne a wani taron!-->!-->!-->…
Pakistan Ta Gabatar Da Matakai 2 Na Shirin Sulhu Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasar Pakistan ta gabatar da wani shirin sulhu mai matakai biyu domin kawo ƙarshen yaƙin Amurka da Iran, kamar yadda kamfanin Reuters ya ruwaito.
Jami’an Iran sun tabbatar da wannan yunƙuri a ranar Litinin ɗin nan.
Shirin ya haɗa da!-->!-->!-->!-->!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Fara Bincike Kan Ɗan Da Ya Babbake Mahaifinsa Har Lahira a Jigawa,
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan wani lamari mai tayar da hankali inda ake zargin wani matashi ya kashe mahaifinsa ta hanyar ƙona shi da wuta a Kazaure.
Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga Afrilu, 2026, da misalin ƙarfe!-->!-->!-->…