Browsing Category
Siyasa
Gwamnati, zabe, manufofi, da jam’iyyun siyasa.
“Ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni 6” – Ndume
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ce ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro a Najeriya cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna cikakken ƙudurin yin hakan.
Ndume ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi a tashar Channels!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Ce Zai Halarci Babban Taron ADC Yayin da Shari’arsa ke Gudana
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa zai halarci babban taron jam’iyyar ADC “a zuciyarsa” yayin da yake fuskantar shari’a.
Ya bayyana hakan ne bayan fitowarsa daga kotun Jihar Kaduna ranar Litinin.
El-Rufai,!-->!-->!-->!-->!-->…
Ƴan Majalisar Tarayya na ADC Sun Buƙaci Tinubu Ya Kori Shugaban INEC
Ƙungiyar ƴan majalisar wakilai na jam’iyyar ADC ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya kori tare da gurfanar da shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa zargin nuna son kai kafin zaɓen 2027.
Jagoran ƙungiyar, Afam Ogene ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Majalisar Shari’a Ta Musulunci Ta Ƙaryata Labarin Kiran Addu’ar Cire Shugaban INEC
Majalisar ƙoli ta Shari’a a Najeriya (SCSN) ta ƙaryata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa ta buƙaci Musulmi su yi addu’ar cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
A wata sanarwa da ta fitar a Kaduna ranar!-->!-->!-->…
Bayan Fuskantar Zazzafar Tattaunawa da Al Jazeera, Bwala Ya Ce An Yi Masa Tiyata a Maƙogwaro
Mai ba Shugaban Najeriya shawara kan sadarwa, Daniel Bwala, ya bayyana cewa ya yi tiyatar maƙogwaro kwanaki takwas bayan wata tattaunawa mai zafi da ɗan jarida Mehdi Hasan na Al Jazeera.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira da tashar!-->!-->!-->…
INEC Ta Ɗage Sabunta Rijistar Masu Kaɗa Ƙuri’a a Najeriya Har Sai Bayan Zaɓen 2027
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sanar da ɗage aikin sake tantance rajistar masu kaɗa ƙuri’a a faɗin kasar har sai bayan babban zaɓen 2027.
Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Juma’a, wadda!-->!-->!-->…
Yanda Rashin Wutar Lantarki Ya Ci Gaba da Jefa Ƴan Najeriya cikin Duhu Duk da Alƙawurran Gwamnati
Rahoton da jaridar BusinessDay ta wallafa na musamman ya nuna yadda matsalar wutar lantarki a Najeriya ke ci gaba da ta’azzara duk da alƙawurran da gwamnatin tarayya ta ɗauka tun daga shekarar 2023.
Lokacin da Ministan Wutar Lantarki,!-->!-->!-->…
Wasu Ƙungiyoyi Sun Buƙaci Goodluck Jonathan Ya Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa a 2027
Wata gamayyar ƙungiyoyi daga jihohi 36 da Abuja ta buƙaci tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, da ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban ƙungiyar, Tom Ohikere ne ya bayyana hakan a wani gangami da aka yi a Abuja.
Ya ce!-->!-->!-->!-->!-->…
PDP Ɓangaren Wike Ya Yi Watsi da Taron ADC da Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Ɓangaren jam’iyyar PDP da ke ƙarƙashin jagorancin Nyesom Wike ya buƙaci mambobinsa da su yi watsi da wani taro da ɓangaren Taminu Turaki ya yi da jam’iyyar ADC.
Kakakin ɓangaren na ƙasa, Jungudo Mohammed, ya ce taron ba shi da izini!-->!-->!-->…
Majalisar Zamfara Ta Dakatar da Shugabannin Ƙananan Hukumomi Biyu Kan Zargin Almundahana
Majalisar dokokin Jihar Zamfara ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi biyu bisa zargin karkatar da kuɗaɗe da kuma ƙin bada bayanai kan yadda aka kashe su.
Waɗanda abin ya shafa sun hada da Mannir Mu’azu Haidara na Kaura Namoda da!-->!-->!-->…