Atiku ya soki gargaɗin Gwamnati ga kafafen yaɗa labarai, ya ce ana ƙoƙarin tauye ƴancin faɗin…
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce gargaɗin da Hukumar Kula da Kafofin Yaɗa Labarai ta Ƙasa (NBC) ta fitar wani yunƙuri ne na tauye ƴancin faɗin albarkacin baki a ƙasar.
A jiya Asabar, NBC ta gargaɗi masu gabatar!-->!-->!-->…