Shugaban tsagin ADC ya zargi Kwankwaso da cin amanar Arewa a zaɓen 2023
Nafiu Bala Gombe, wani shugaban tsagin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya zargi Rabiu Musa Kwankwaso da cin amanar Arewa a gabanin zaɓen 2023.
Kwankwaso ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin New Nigerian Peoples Party!-->!-->!-->…