Gwamnatin Najeriya ta nace cewa harin sojoji kan fararen hula a Borno na da nufin yaƙi da ta’addanci…
Gwamnatin Najeriya ta bayyana harin jirgin sama da aka kai a yankin Jilli na ƙaramar hukumar Gubio a Jihar Borno a matsayin sahihin aiki na yaƙi da ta’addanci ƙarƙashin Operation HADIN KAI.
A cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai,!-->!-->!-->…