Browsing Category
Manufofi da Mulki
Manufofin gwamnati da harkokin mulki.
Atiku Da ADC Sun Yi Allawadai Da Barazanar Da Wike Ya Yi Wa Ɗan Jarida, Sun Nemi Ya Gaggauta Neman…
Jam’iyyar ADC da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun yi kakkausar suka ga kalaman Ministan Abuja, Nyesom Wike, inda ya yi barazanar harbe ɗan jarida Seun Okinbaloye.
Wannan ya biyo bayan wata muhawara a shirin Politics!-->!-->!-->…
Likitoci Zasu Fara Yajin Aikin Sai Baba ta Gani a Duk Faɗin Najeriya
Kungiyar likitoci masu neman ƙwarewa, NARD, ta sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani na ƙasa baki ɗaya daga tsakar daren ranar Talata, 7 ga Afrilu, 2026.
Wannan mataki ya biyo bayan dakatar da aiwatar da sabon tsarin alawus-alawus!-->!-->!-->…
Peter Obi Ya Yi Gargaɗi Kan Sake Zaɓen Tinubu a 2027 Saboda Gazawa a Wutar Lantarki
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a 2023, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da kada su sake zaɓen Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027, yana mai zargin gazawarsa wajen cika alƙawarin samar da isasshiyar wutar lantarki.
Obi!-->!-->!-->…