Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
RAHOTO: An Samu Hare-Haren Bam Kusan 2000 a Arewa Maso Gabashin Najeriya Tsakanin 2017 da 2024
Wani sabon rahoto na nazarin ayyukan kawar da nakiyoyi a Najeriya na shekarar 2025 ya nuna cewa an samu jimillar hare-haren ababen fashewa na IED guda 1,934 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya tsakanin 2017 zuwa 2024.
Rahoton, wanda!-->!-->!-->…
Ƴan Kwanaki Masu Zuwa Za a Samu Ambaliya a Jihohi 10 Saboda Mamakon Ruwan Sama – Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta fitar da gargaɗi kan yiwuwar samun ruwan sama mai ƙarfi da zai iya haddasa ambaliya a wasu yankuna na jihohi goma tsakanin ranar 8 zuwa 12 ga Afrilu, 2026.
Wannan sanarwa ta fito ne daga Cibiyar Gargaɗin Ambaliya!-->!-->!-->…
Bayan Gabatar da Ƙudirori 38 A Majalissa, Amadi Ya Raba Motoci, Miliyoyin Nairori da Taransifomomi…
Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Mbaitoli/Ikeduru ta Jihar Imo, Honarabul Injiniya Akarachi Amadi, ya ƙaddamar da wani gagarumin shirin tallafawa al’ummarsa da nufin bunƙasa rayuwar jama’a da kuma inganta ababen more rayuwa a!-->…
Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Mai, Al’umma Na Fargabar Ƙarin Tsadar Rayuwa A Najeriya
Matatar Dangote ta sanar da ƙarin farashin man fetur zuwa ₦1,275 kan kowace lita da man dizal zuwa ₦1,950, lamarin da ya ƙara jefa al’umma cikin damuwa kan tsadar rayuwa.
Wani jami’in matatar ya tabbatar da ƙarin, yana mai cewa an yi!-->!-->!-->…
Ƙasashen Duniya Sun Yi Maraba da Tsagaita Wuta Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasashe da dama a duniya sun yi maraba da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran, wadda za ta kai ga tattaunawar zaman lafiya a Islamabad.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce yana goyon bayan matakin, amma ya!-->!-->!-->…
‘An Ci Isra’ila Da Yaƙi Saboda Gazawar Netanyahu’ In Ji Jagoran Adawa a Isra’ila
Jagoran adawa a Isra’ila, Yair Lapid, ya soki Firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, yana mai cewa ya gaza ta fuskar siyasa da dabaru wajen tafiyar da yaƙi da Iran.
A wata sanarwa da ya wallafa a dandalin X, Lapid ya bayyana cewa!-->!-->!-->…
ADC a Katsina Ta Shirya Taron Zaɓen Shugabanni, Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Tattalin Arziƙi
Jam’iyyar ADC a Jihar Katsina ta gudanar da wani taron shugabanni domin shirya zaɓukan cikin gida gabanin babban taron ƙasa da jam’iyyar ta shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026.
Taron ya gudana a Paramount Event Center tare da!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Shekaru 10 Kan Taimaka wa Ƴan Ta’adda a Najeriya
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Auwal Bello hukuncin ɗaurin shekaru 10 a gidan yari bisa laifin taimakawa ƙungiyar Boko Haram ta hanyar musayar kuɗi.
Wannan hukunci ya biyo bayan laifukan da ya aikata a lokacin rikicin sauya!-->!-->!-->…
“Mahaukaci Mai Hatsari Ga Tsaron Ƙasa,” Ƴan Majalisar Amurka Ga Trump Kan Yaƙi Da Iran
Wasu ƴan majalisa ƴan Democrat a Amurka sun yi Allawadai da Shugaba Donald Trump kan sabuwar barazanar kai hari kan cibiyoyin fararen hula a Iran, kamar yanda kafar Al Jazeera ta rawaito.
Trump ya yi wannan barazana ne a wani sako mai!-->!-->!-->…
Barazanar Rufe Babul-Mandeb: Tashin Hankali Ya Ƙara Ƙamari A Gabas Ta Tsakiya
Wani babban mai ba da shawara ga jagoran Iran ya yi barazanar cewa ƙawayen ƙasar za su iya rufe mashigin ruwan Babul-Mandeb, kamar yadda aka yi a Hormuz, kamar yanda Al Jazeera ta rawaito.
Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa idan Amurka!-->!-->!-->…