Atiku Abubakar ya ce zaɓen 2027 na iya zama na ƙarshe a takararsa ta shugaban ƙasa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce zaɓen shugaban ƙasa na 2027 na iya zama fafatawarsa ta ƙarshe domin shugabancin Najeriya, yana mai danganta hakan da shekarunsa da kuma muhimmancin zaɓen.
Atiku, wanda ya kasance!-->!-->!-->…