Pakistan Ta Gabatar Da Matakai 2 Na Shirin Sulhu Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasar Pakistan ta gabatar da wani shirin sulhu mai matakai biyu domin kawo ƙarshen yaƙin Amurka da Iran, kamar yadda kamfanin Reuters ya ruwaito.
Jami’an Iran sun tabbatar da wannan yunƙuri a ranar Litinin ɗin nan.
Shirin ya haɗa da!-->!-->!-->!-->!-->…
“Mahaukaci Mai Hatsari Ga Tsaron Ƙasa,” Ƴan Majalisar Amurka Ga Trump Kan Yaƙi Da Iran
Wasu ƴan majalisa ƴan Democrat a Amurka sun yi Allawadai da Shugaba Donald Trump kan sabuwar barazanar kai hari kan cibiyoyin fararen hula a Iran, kamar yanda kafar Al Jazeera ta rawaito.
Trump ya yi wannan barazana ne a wani sako mai!-->!-->!-->…
Barazanar Rufe Babul-Mandeb: Tashin Hankali Ya Ƙara Ƙamari A Gabas Ta Tsakiya
Wani babban mai ba da shawara ga jagoran Iran ya yi barazanar cewa ƙawayen ƙasar za su iya rufe mashigin ruwan Babul-Mandeb, kamar yadda aka yi a Hormuz, kamar yanda Al Jazeera ta rawaito.
Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa idan Amurka!-->!-->!-->…
Peter Obi Ya Caccaki Tinubu Kan Faruwar Sabbin Hare-Hare Bayan Alƙawarin Da Yai Na Tsayawar Matsalar…
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen da ya gabata, Peter Obi, ya soki Shugaba Bola Tinubu kan yadda hare-haren tashin hankali ke ƙaruwa a ƙasar.
Ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Litinin.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Harin Ƴan Bindiga a Kebbi: Gidaje Sun Ƙone, Mutane Sun Tsere
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kai farmaki cikin dare a wasu ƙauyuka a Jihar Kebbi, lamarin da ya jawo asarar rayuka da lalata dukiyoyi.
Harin ya faru ne a daren Lahadi a ƙauyukan Gebe, Kawara da Kalkami a ƙaramar hukumar Shanga.!-->!-->!-->…
‘ADC Ba Ta Cika Da Matsala Ba’ — Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa Ya Kare Jam’iyyar Duk da Rikici
Mai son tsayawa takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar ADC, Abayomi Rotimi, ya bayyana dalilin da ya sa ya zaɓi jam’iyyar duk da rikicin shugabanci da ke addabarta.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira a shirin Sunrise Daily na!-->!-->!-->…
Sauyin Siyasa a Kebbi: Aminu Bande Ya Fice Daga PDP, Ya Koma ADC
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kebbi na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Manjo Janar Aminu Bande mai ritaya, ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar ADC bayan ya fice daga PDP.
An karɓe shi ne a hukumance a sakatariyar jam’iyyar ADC ta jihar a ranar!-->!-->!-->…
Atiku Ya Ɗauki Kamfanin Kyautata Alaƙa na Amurka Aiki Gabanin Zaɓen 2027
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya rattaba hannu kan kwangilar dala miliyan 1.2 da wani kamfanin gyaran alaƙa a Amurka domin ƙarfafa matsayinsa a siyasa, in ji rahoton PREMIUM TIMES.
Takardun da aka shigar a!-->!-->!-->…
Ban Tsorata Ba – Seun Okinbaloye Ya Maida Martani ga Minista Wike
Ɗan jaridar Channels TV, Seun Okinbaloye, ya bayyana cewa bai tsorata ba duk da kalaman barazana da ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi masa.
Ya bayyana hakan ne yayin shirin siyasa na Sunday Politics.
Ya ce, “Ina so in bayyana!-->!-->!-->!-->!-->…
Wani Hari Ya Yi Sanadin Mutane 17 a Benue, Borno Ma Ta Fuskanci Harin Ƴan Ta’adda
Aƙalla mutane 17 ne suka mutu a wani hari da aka kai a yankin Mbalom na ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a Jihar Benue.
Shaidun gani da ido sun ce, maharan sun shiga yankin suna harbe-harbe tare da ƙona gidaje.
Lamarin ya janyo asarar!-->!-->!-->!-->!-->…