Browsing Category
Tsaro da Shari’a
Laifuka, tilasta doka, da shari’a.
Gwamnatin Najeriya ta nace cewa harin sojoji kan fararen hula a Borno na da nufin yaƙi da ta’addanci…
Gwamnatin Najeriya ta bayyana harin jirgin sama da aka kai a yankin Jilli na ƙaramar hukumar Gubio a Jihar Borno a matsayin sahihin aiki na yaƙi da ta’addanci ƙarƙashin Operation HADIN KAI.
A cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai,!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun kama jami’ansu 6 kan zargin garkuwa da mutane da ƙwatar kuɗaɗe
Rundunar ƴan sandan jihar Edo ta kama wasu mutane tara, ciki har da jami’anta shida, kan zargin garkuwa da mutane da karɓar kuɗi da ƙarfi.
Mai magana da yawun rundunar, ASP Eno Ikioyedem, ta ce waɗanda ake zargin sun haɗa da jami’ai!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya ta ba tsohon gwamnan Kaduna, El-Rufai beli
Ɗan majalisar wakilai, Bello El-Rufai, ya ce wata Babbar Kotun Tarayya a Jihar Kaduna ta ba mahaifinsa, tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, beli.
Bello El-Rufai ya bayyana haka ne bayan zaman kotu da aka hana ƴan jarida shiga.
Ya!-->!-->!-->!-->!-->…
Sojoji sun tabbatar da mutuwar kwamanda da wasu 6 bayan harin Monguno
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar wani kwamanda da wasu sojoji shida bayan sun daƙile harin ƴan ta’adda a Monguno, Jihar Borno.
A cikin wata sanarwa da Laftanar Kanal Sani Uba ya fitar, an ce lamarin ya faru ne a daren 12!-->!-->!-->…
“Ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni 6” – Ndume
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ce ana iya kawo ƙarshen matsalar tsaro a Najeriya cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna cikakken ƙudurin yin hakan.
Ndume ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi a tashar Channels!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Ce Zai Halarci Babban Taron ADC Yayin da Shari’arsa ke Gudana
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa zai halarci babban taron jam’iyyar ADC “a zuciyarsa” yayin da yake fuskantar shari’a.
Ya bayyana hakan ne bayan fitowarsa daga kotun Jihar Kaduna ranar Litinin.
El-Rufai,!-->!-->!-->!-->!-->…
Janar na Soji da Wasu Sojoji Sun Rasa Rayukansu a Sabbin Hare-Haren Ƴan Ta’adda a Borno
Wani babban jami’in sojin Najeriya mai muƙamin Brigediya Janar da wasu sojoji sun rasa rayukansu sakamakon sabbin hare-haren ƴan ta’adda a wasu yankunan Jihar Borno.
Hare-haren sun faru ne a wurare huɗu daban-daban a daren Laraba, inda!-->!-->!-->…
Ɓarayin Kayan Sadarwa Sun Yi Kaka-Gida da Hasumiyoyin Sadarwa a Najeriya, Suna Jawo Asarar Miliyoyin…
Wasu ƙungiyoyi masu aikata laifuka sun mayar da hasumiyoyin sadarwa a Najeriya tamkar wuraren da akai musu ajiya don ɗiba, inda suka sace muhimman kayayyakin lantarki guda 656 a jihohi 14 a shekarar 2025 kaɗai, kamar yadda rahoton Hukumar!-->…
RAHOTO: An Samu Hare-Haren Bam Kusan 2000 a Arewa Maso Gabashin Najeriya Tsakanin 2017 da 2024
Wani sabon rahoto na nazarin ayyukan kawar da nakiyoyi a Najeriya na shekarar 2025 ya nuna cewa an samu jimillar hare-haren ababen fashewa na IED guda 1,934 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya tsakanin 2017 zuwa 2024.
Rahoton, wanda!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Shekaru 10 Kan Taimaka wa Ƴan Ta’adda a Najeriya
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Auwal Bello hukuncin ɗaurin shekaru 10 a gidan yari bisa laifin taimakawa ƙungiyar Boko Haram ta hanyar musayar kuɗi.
Wannan hukunci ya biyo bayan laifukan da ya aikata a lokacin rikicin sauya!-->!-->!-->…