Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Majalisar Kano ta amince da Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan an kasa ƙalubalantarsa
Majalisar dokokin Jihar Kano ta amince da naɗin Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna bayan tantance shi.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya miƙa sunansa ga majalisar a ranar 22 ga Afrilu, 2026.
Mataimakin kakakin!-->!-->!-->!-->!-->…
Iran ta gabatar da shirin buɗe Hormuz yayin da take jinkirta tattaunawa kan nukiliyarta da Amurka
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi, ya gabatar da wani sabon shiri na diflomasiyya domin buɗe mashigar ruwa ta Hormuz yayin da ya jinkirta tattaunawa da Amurka kan shirin nukiliya, a wata ziyarar kwanaki uku da ya kai Pakistan,!-->…
Ba don taimakon Nijar ba da Najeriya ba ta yi nasara a Yaƙin Basasarta ba – Obasanjo ya caccaki…
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana a wata hira da aka watsa a shirin Soni Irabor Live na tashar News Central cewa Najeriya ba ta samu nasara a Yaƙin Basasa na 1967 zuwa 1970 ba sai da taimakon Jamhuriyar Nijar.
Ya!-->!-->!-->…
Jam’iyyun adawa sun buƙaci INEC ta tsawaita wa’adin zaɓen fidda gwani zuwa Yulin 2026
Jam’iyyun siyasa na adawa a Najeriya sun buƙaci Hukumar Zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta tsawaita wa’adin gudanar da zaɓen fidda gwani zuwa ƙarshen watan Yulin 2026.
Buƙatar na ƙunshe ne cikin sanarwar da aka fitar a ranar Asabar bayan!-->!-->!-->…
Donald Trump ya tsallake rijiya da baya bayan an farmake shi a Washington DC
Shugaban Amurka Donald Trump ya tsallake rijiya da baya bayan da jami’an tsaro suka fitar da shi daga wajen wani taro a otel ɗin Washington Hilton da ke Washington DC a daren Asabar bayan wani mutum ɗauke da bindiga ya buɗe wuta.
Fadar!-->!-->!-->…
Matthew Kukah ya ce a daina kiran sa Bahaushe, shi ɗan Najeriya ne daga Zangon Kataf a Jihar Kaduna
Bishop na cocin Katolika a Sokoto kuma shugaban jami’ar Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu University (COOU), Most Rev. Dr. Matthew Hassan Kukah, ya buƙaci ƴan Najeriya su daina kiran sa Bahaushe, yana mai cewa shi cikakken ɗan Najeriya ne daga!-->…
Jam’iyyun adawa sun amince da tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa guda a zaɓen 2027
Wani ɓangare na shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Kabiru Tanimu-Turaki, ya sanar da cewa jam’iyyun adawa sun amince su tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa guda a zaɓen 2027.
Turaki ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun cafke ɓarawon dabbobi da masu safarar ƙwayoyi, sun ƙwato dabbobi da kayayyakin haram a…
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta sanar da nasarorin da ta samu wajen yaƙi da aikata laifuka, ciki har da cafke masu laifi da ƙwato dukiyoyi a sassa daban-daban na jihar.
A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SP!-->!-->!-->…
Ƙungiyar jiragen ruwa ta duniya ta buƙaci Amurka da Iran su saki ma’aikatan jiragen da aka kama da…
Wata babbar ƙungiyar harkokin jiragen ruwa ta duniya, International Chamber of Shipping, ta yi Allah wadai da kama jiragen kasuwanci da Amurka da Iran ke yi tare da kiran a saki ma’aikatansu cikin gaggawa.
Daraktan harkokin ruwa na!-->!-->!-->…
Wasu fusatattun mutane sun babbake waɗanda ake zargi da kashe basarake a Plateau
Wasu fusatattun matasa sun ƙone mutane uku da ake zargi da hannu a kisan basaraken Kwallak, Ponzhi Kwallak, a ƙaramar hukumar Langtang North ta Jihar Plateau a yammacin ranar Juma’a.
Rahotanni sun ce an kashe basaraken ne a daren ranar!-->!-->!-->…