El-Rufai Ya Ce Zai Halarci Babban Taron ADC Yayin da Shari’arsa ke Gudana
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa zai halarci babban taron jam’iyyar ADC “a zuciyarsa” yayin da yake fuskantar shari’a.
Ya bayyana hakan ne bayan fitowarsa daga kotun Jihar Kaduna ranar Litinin.
El-Rufai,!-->!-->!-->!-->!-->…