Trump Ya Musanta Zargin Jan Shi Ya Shiga Yaƙin Iran, Ya Kare Kansa Da Cewa Raɗin Kansa ne Ya Kai Shi
Shugaban Amurka Donald Trump ya musanta cewa Isra’ila ce ta janyo shi cikin rikicin yaƙi da Iran, yayin da ake ci gaba da suka kan matsayinsa a rikicin a ranar Litinin.
Trump ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya yanke hukunci!-->!-->!-->…