Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ƙalubalanci dalilin ci gaba da ciyo bashi duk da cire tallafin…
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya nuna damuwa kan yadda Najeriya ke ci gaba da karɓar bashi duk da cire tallafin man fetur.
Sanusi ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a taron shekara-shekara na TheNiche 2026 da aka gudanar a birnin!-->!-->!-->…