Browsing Category
Jam’iyyun Siyasa
Ayyukan APC, PDP da sauran jam’iyyun siyasa.
Shugaban tsagin ADC ya zargi Kwankwaso da cin amanar Arewa a zaɓen 2023
Nafiu Bala Gombe, wani shugaban tsagin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya zargi Rabiu Musa Kwankwaso da cin amanar Arewa a gabanin zaɓen 2023.
Kwankwaso ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin New Nigerian Peoples Party!-->!-->!-->…
ADC ta amince da gyaran kundin tsarin mulkinta, ta jaddada shugabancin tawagar David Mark a babban…
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta kammala babban taronta na ƙasa a ranar Talata a Abuja inda wakilai suka kaɗa ƙuri’a da samun gagarumin rinjaye domin gyara kundin tsarin mulkin jam’iyyar.
Shugaban kwamitin zaɓe na!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Ce Zai Halarci Babban Taron ADC Yayin da Shari’arsa ke Gudana
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa zai halarci babban taron jam’iyyar ADC “a zuciyarsa” yayin da yake fuskantar shari’a.
Ya bayyana hakan ne bayan fitowarsa daga kotun Jihar Kaduna ranar Litinin.
El-Rufai,!-->!-->!-->!-->!-->…
Ƴan Majalisar Tarayya na ADC Sun Buƙaci Tinubu Ya Kori Shugaban INEC
Ƙungiyar ƴan majalisar wakilai na jam’iyyar ADC ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya kori tare da gurfanar da shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa zargin nuna son kai kafin zaɓen 2027.
Jagoran ƙungiyar, Afam Ogene ne ya bayyana!-->!-->!-->…
PDP Ɓangaren Wike Ya Yi Watsi da Taron ADC da Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Ɓangaren jam’iyyar PDP da ke ƙarƙashin jagorancin Nyesom Wike ya buƙaci mambobinsa da su yi watsi da wani taro da ɓangaren Taminu Turaki ya yi da jam’iyyar ADC.
Kakakin ɓangaren na ƙasa, Jungudo Mohammed, ya ce taron ba shi da izini!-->!-->!-->…
Rikici Ya Kunno Kai a APCn Bauchi Kan Shirin Karɓar Gwamna Bala Zuwa Jam’iyyar
Rikici mai tsanani ya kunno kai a cikin jam’iyyar APC a jihar Bauchi sakamakon shirin karɓar Gwamna Bala Mohammed cikin jam’iyyar, kamar yanda HAUSA TIMES ta samo daga PUNCH.
Wannan saɓani ya bayyana ne a wani taron ƴan majalisar!-->!-->!-->…
ADC Ta Sha Alwashin Tsayawa Tsayin Daka a Zaben 2027 Duk da Rikicinta Da INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana ƙudurinta na tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 ƙarƙashin tutarta, duk da matakin da Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC) ta ɗauka na dakatar da amincewa da shugabancin jam’iyyar sakamakon!-->…
ADC a Katsina Ta Shirya Taron Zaɓen Shugabanni, Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Tattalin Arziƙi
Jam’iyyar ADC a Jihar Katsina ta gudanar da wani taron shugabanni domin shirya zaɓukan cikin gida gabanin babban taron ƙasa da jam’iyyar ta shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026.
Taron ya gudana a Paramount Event Center tare da!-->!-->!-->…
Rikicin ADC Ya Ƙara Tsananta, Wani Sabon Tsagin Ya Bayyana, Ya Yi Watsi Da Tsagin David Mark Da Na…
Wani ɓangare a jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na 2023, Dumebi Kachikwu, ya sanar da shirin gudanar da babban taron ƙasa na jam’iyyar domin zaɓen sabon shugabanci.
An bayyana hakan ne a wani taron!-->!-->!-->…
‘ADC Ba Ta Cika Da Matsala Ba’ — Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa Ya Kare Jam’iyyar Duk da Rikici
Mai son tsayawa takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar ADC, Abayomi Rotimi, ya bayyana dalilin da ya sa ya zaɓi jam’iyyar duk da rikicin shugabanci da ke addabarta.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira a shirin Sunrise Daily na!-->!-->!-->…