Browsing Category
Kasuwanci da Tattalin Arziki
Kasuwanni, kudi, makamashi, kasuwanci, da farawa.
Iran Ta Fitar da Sabbin Hanyoyi a Mashigin Hormuz Don Kare Jiragen Ruwa Daga Faɗawa Haɗari
Iran ta sanar da sabbin hanyoyin zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, tana mai gargaɗin cewa babbar hanyar na iya kasancewa cikin haɗari sakamakon yiwuwar bi ta kan nakiyoyi a ruwa.
Wannan na zuwa ne yayin da ake ci gaba da!-->!-->!-->…
Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Mai, Al’umma Na Fargabar Ƙarin Tsadar Rayuwa A Najeriya
Matatar Dangote ta sanar da ƙarin farashin man fetur zuwa ₦1,275 kan kowace lita da man dizal zuwa ₦1,950, lamarin da ya ƙara jefa al’umma cikin damuwa kan tsadar rayuwa.
Wani jami’in matatar ya tabbatar da ƙarin, yana mai cewa an yi!-->!-->!-->…
Naira Ta Ƙara Ƙarfi Kaɗan Yayin Da Kasuwar Musayar Kuɗaɗe Ke Nuna Ɗan Sauyi
Rahoton Channels TV ya bayyana cewa Naira ta fara kasuwancin ranar Litinin a kan naira 1,377.80 kan kowacce dala a kasuwar musayar kuɗaɗen waje ta Najeriya (NFEM).
Wannan ya nuna ƴar ƙaramar ƙaruwa idan aka kwatanta da naira 1,380.79 da!-->!-->!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…
Fashewar Motar CNG Ta Tayar da Hankalin Jama’a a Kaduna, Duk da Rashin Samun Asarar Rai
Wata motar bas mai amfani da iskar CNG ta yi kaca-kaca bayan wata fashewar ba zato a tashar Mando da ke Jihar Kaduna.
A cewar rahoton Punch, lamarin ya faru ne ba tare da ganin wata alama ba, inda ya bar motar cikin mummunar lalacewa!-->!-->!-->…