Abin da hukuncin da Kotun Ƙoli ta yi kan shugabancin PDP da ADC ke nufi da matakan da jam’iyyun ke…
Kotun Ƙoli ta Najeriya a ranar Alhamis, 30 ga Afrilu, 2026 ta yanke hukunce-hukunce biyu masu muhimmanci da suka sauya yanayin rikicin shugabanci a jam’iyyun adawa na Peoples Democratic Party (PDP) da African Democratic Congress (ADC).
!-->!-->!-->…