A yau JAMB zata fara fitar da sakamakon jarabawar UTME ta 2026
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta sanar da cewa za ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME ta 2026 da aka yi ranar Alhamis kafin tsakar daren Juma’a.
Mai magana da yawun hukumar, Fabian Benjamin, ne ya bayyana!-->!-->!-->…