Matasa Sun Mamaye Ofishin INEC a Lagos, Sun Nemi Shugaban Hukumar Ya Sauƙa
Matasa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) sun gudanar da zanga-zanga a ofishin Hukumar Zaɓe ta Kasa (INEC) da ke Yaba a Jihar Lagos a ranar Litinin.
Masu zanga-zangar sun nemi Shugaban hukumar na ƙasa, Joash Amupitan, ya!-->!-->!-->…