Najeriya ta fi ƙasashen da ake yaƙi matsalar tsaro, ana kashe aƙalla mutane 15 ana sace 19 a kullum…
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Sanata David Mark, ya yi gargaɗi kan taɓarɓarewar tsaro da raguwar ƴancin demokaraɗiyya a Najeriya.
Mark ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a taron jam’iyyun adawa da aka gudanar a!-->!-->!-->…