Matthew Kukah ya ce a daina kiran sa Bahaushe, shi ɗan Najeriya ne daga Zangon Kataf a Jihar Kaduna
Bishop na cocin Katolika a Sokoto kuma shugaban jami’ar Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu University (COOU), Most Rev. Dr. Matthew Hassan Kukah, ya buƙaci ƴan Najeriya su daina kiran sa Bahaushe, yana mai cewa shi cikakken ɗan Najeriya ne daga!-->…