Gwamnatin Najeriya ta amince da ƙarin alawus-alawus da sabbin tsare-tsaren jin daɗin ma’aikata
Gwamnatin Najeriya ta sanar da amincewa da ƙarin alawus-alawus na musamman da sauran tsare-tsaren jin daɗin ma’aikata domin ƙara inganta albashin ma’aikatan gwamnati da kuma ƙarfafa ƙwarin gwiwarsu.
Shugabar Ma’aikatan Gwamnatin!-->!-->!-->…