Peter Obi Ya Yi Gargaɗi Kan Sake Zaɓen Tinubu a 2027 Saboda Gazawa a Wutar Lantarki
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a 2023, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da kada su sake zaɓen Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027, yana mai zargin gazawarsa wajen cika alƙawarin samar da isasshiyar wutar lantarki.
Obi!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Cafke Masu Sanye da Kakin Bogi, Sun Hallaka Ƴan Ta’adda Uku a Filato
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation ENDURING PEACE sun cafke wasu mutane biyu da ke sanye da kayan jami’an tsaro na bogi tare da kashe ƴan ta’adda uku a wasu samame da suka kai a Jos ta Arewa da kuma ƙaramar hukumar Wase a Jihar!-->…
Jigawa Golden Stars Ta Ɗare Teburin NNL Bayan Hukuncin Ladabtarwa
Gasar neman hawa mataki a rukuni na D na Nigeria National League ta ɗauki sabon salo bayan Jigawa Golden Stars sun hau kan teburi sakamakon hukuncin ladabtarwa.
Hukumar ta bai wa Jigawa maki uku da ƙwallaye uku bayan kama Yobe Desert!-->!-->!-->…
JAMB Ta Ƙaryata Jita-Jitar Ɗage Jarabawa, Ta Kira Sanarwar Da ‘Mugun Nufi’
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta ƙaryata wata sanarwa da ke yawo cewa an ɗage jarabawar UTME ta 2026, tana mai bayyana ta a matsayin ƙarya da mugun nufi.
A cikin sanarwar da ta fitar a ranar Asabar,!-->!-->!-->…