Browsing Category
Zabe
Labaran zabe, kidayar kuri’u, da yakin neman zabe.
Ƴan Majalisar Tarayya na ADC Sun Buƙaci Tinubu Ya Kori Shugaban INEC
Ƙungiyar ƴan majalisar wakilai na jam’iyyar ADC ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya kori tare da gurfanar da shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa zargin nuna son kai kafin zaɓen 2027.
Jagoran ƙungiyar, Afam Ogene ne ya bayyana!-->!-->!-->…
INEC Ta Ɗage Sabunta Rijistar Masu Kaɗa Ƙuri’a a Najeriya Har Sai Bayan Zaɓen 2027
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sanar da ɗage aikin sake tantance rajistar masu kaɗa ƙuri’a a faɗin kasar har sai bayan babban zaɓen 2027.
Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Juma’a, wadda!-->!-->!-->…
Wasu Ƙungiyoyi Sun Buƙaci Goodluck Jonathan Ya Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa a 2027
Wata gamayyar ƙungiyoyi daga jihohi 36 da Abuja ta buƙaci tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, da ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban ƙungiyar, Tom Ohikere ne ya bayyana hakan a wani gangami da aka yi a Abuja.
Ya ce!-->!-->!-->!-->!-->…
Jigawa Ta Yi Fice Yayinda INEC Ta Yi Rajistar Sabbin Masu Zaɓe Kusan Miliyan 3 da Rabi a Najeriya
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa a Najeriya (INEC) ta sanar da cewa ta yi rajistar sabbin masu zaɓe sama da miliyan 3.4 a mataki na biyu na shirin rajistar masu zaɓe da ake yi a faɗin ƙasar.
A cewar rahoton mako na 13 da aka fitar a!-->!-->!-->…
Atiku Ya Ɗauki Kamfanin Kyautata Alaƙa na Amurka Aiki Gabanin Zaɓen 2027
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya rattaba hannu kan kwangilar dala miliyan 1.2 da wani kamfanin gyaran alaƙa a Amurka domin ƙarfafa matsayinsa a siyasa, in ji rahoton PREMIUM TIMES.
Takardun da aka shigar a!-->!-->!-->…
INEC Ta Dakatar da Shirye-Shiryen Sabunta Rijistar Masu Zaɓe Bayan Zarge-Zarge
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, ta umarci dukkan kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs) da su dakatar da duk wani shiri da tallatawa game da sabunta rijistar masu zaɓe da aka shirya yi a faɗin ƙasar.
Wannan umarni na ƙunshe ne!-->!-->!-->…
Rigima Ta Ɓarke a APCn Katsina Kan Takarar Yusuf Buhari, Masu Ruwa da Tsaki Sun Yi Fatali da ‘Ɗauki…
Saɓani ya ɓarke a jam’iyyar APC a Jihar Katsina bayan wasu masu ruwa da tsaki sun ayyana Yusuf Buhari a matsayin wanda suke so ya tsaya takarar majalisar wakilai.
A cewar rahoton Daily Trust, an yanke wannan hukunci ne a wani taro da!-->!-->!-->…