Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Ƴan Sanda Sun Kama Mutane Huɗu Da Zargin Kisan Gilla Wa Wani Kan Saɓani a Katsina
Rundunar ƴan sandan Jihar Katsina ta kama mutane huɗu da ake zargi da hannu a wani kisan gilla da ya yi sanadin mutuwar wani KC Joe a ƙauyen Kokami.
Kakakin rundunar, Abubakar Sadiq, ya ce ana ci gaba da bincike yayin da ake tsare da!-->!-->!-->…
Fashewar Motar CNG Ta Tayar da Hankalin Jama’a a Kaduna, Duk da Rashin Samun Asarar Rai
Wata motar bas mai amfani da iskar CNG ta yi kaca-kaca bayan wata fashewar ba zato a tashar Mando da ke Jihar Kaduna.
A cewar rahoton Punch, lamarin ya faru ne ba tare da ganin wata alama ba, inda ya bar motar cikin mummunar lalacewa!-->!-->!-->…
Gwamna Abba Kabir Ya Sha Alwashi Kan Ƙarfin APC, Ya Ce Babu Jam’iyyar da Za Ta Iya Ƙwace Kano
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa babu wata jam’iyya da za ta iya karɓe iko a Kano ko Najeriya face jam’iyyar APC mai mulki, yayin da ake shirin zaɓukan 2027.
Ya yi wannan furuci ne yayin da dubban magoya bayansa!-->!-->!-->…
Atiku Da ADC Sun Yi Allawadai Da Barazanar Da Wike Ya Yi Wa Ɗan Jarida, Sun Nemi Ya Gaggauta Neman…
Jam’iyyar ADC da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun yi kakkausar suka ga kalaman Ministan Abuja, Nyesom Wike, inda ya yi barazanar harbe ɗan jarida Seun Okinbaloye.
Wannan ya biyo bayan wata muhawara a shirin Politics!-->!-->!-->…
Harin Jirage Marasa Matuƙi na Iran Ya Lalata Muhimman Wuraren Kadarorin Amurka a Kuwait
Kadarorin Amurka da ke Kuwait sun shiga cikin sahun wuraren da hare-haren Iran suka shafa a ƴan kwanakin nan, inda aka kai manyan hare-hare ta sama da jiragen marasa matuƙi (drones).
A cewar Al Jazeera, hukumomin ƙasar sun ce, an kai!-->!-->!-->…
Likitoci Zasu Fara Yajin Aikin Sai Baba ta Gani a Duk Faɗin Najeriya
Kungiyar likitoci masu neman ƙwarewa, NARD, ta sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani na ƙasa baki ɗaya daga tsakar daren ranar Talata, 7 ga Afrilu, 2026.
Wannan mataki ya biyo bayan dakatar da aiwatar da sabon tsarin alawus-alawus!-->!-->!-->…
ADC Na Shirin Naɗa Wakilai a Manyan Biranen Duniya Don Bayyana Halin Da Demokaraɗiyyar Najeriya Ke…
Jam’iyyar ADC ta bayyana shirin naɗa wakilai a manyan biranen duniya guda 12 domin jawo hankalin duniya kan abin da ta kira tauye demokaraɗiyya a Najeriya.
Wannan mataki na zuwa ne bayan hukumar zaɓe ta ƙasa, INEC, ta dena amincewa da!-->!-->!-->…
Iran Ta Sassauta Takunkumi a Mashigin Hormuz, Ta Bai wa Jiragen Iraƙi Ƴancin Wucewa
Iran ta sanar da cewa jiragen ruwan Iraƙi za su ci gaba da wucewa cikin ƴanci a mashigin Hormuz, wata muhimmiyar hanya ta safarar makamashi a duniya, a wani sabon mataki na sassauta tsauraran matakan da ta ɗauka.
A cewar rahoton Al!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Zargin Sagagi, Ta Ce Abba Na Da Ƙarfin Gwiwa Da Karɓuwa A Wajen Jama’a
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata kalaman tsohon kwamishinan zuba jari, kasuwanci da masana’antu, Shehu Wada Sagagi, tana mai cewa zarginsa kan matakin siyasar Gwamna Abba Kabir Yusuf ba shi da tushe.
A cikin sanarwar da kwamishinan yaɗa!-->!-->!-->…
Peter Obi Ya Yi Gargaɗi Kan Sake Zaɓen Tinubu a 2027 Saboda Gazawa a Wutar Lantarki
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a 2023, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da kada su sake zaɓen Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027, yana mai zargin gazawarsa wajen cika alƙawarin samar da isasshiyar wutar lantarki.
Obi!-->!-->!-->…