Ƴan Sanda Sun Fara Bincike Kan Ɗan Da Ya Babbake Mahaifinsa Har Lahira a Jigawa,
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan wani lamari mai tayar da hankali inda ake zargin wani matashi ya kashe mahaifinsa ta hanyar ƙona shi da wuta a Kazaure.
Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga Afrilu, 2026, da misalin ƙarfe!-->!-->!-->…