JAMB ta fitar da ƙa’idojin jarabawar UTME ta 2026 tare da gargaɗin ɗalibai
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya, JAMB, ta fitar da tsauraran ƙa’idoji ga masu rubuta jarabawar UTME ta 2026 da za a fara daga ranar 16 zuwa 25 ga Afrilu.
Hukumar ta ce dole ne ɗalibai su bi ƙa’idojin domin!-->!-->!-->…