PDP ta tabbata ta Wike bayan Kotun Ƙoli ta yi watsi da ƙarar tsagin Tanimu Turaki
Kotun Ƙoli ta Najeriya ta yi watsi da ƙarar daukaka ƙara da kwamitin gudanarwa na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar a ranar Alhamis.
A hukuncin mafi rinjaye da Mai shari’a Stephen Adah ya karanta, kotun ta!-->!-->!-->…