Ƴan sanda sun kama wani da yankakken kan mutum da tafukan hannaye a jakarsa
Jami’an Rundunar Ƴan Sandan Jihar Ogun sun kama wani mutum mai suna Idowu Ashafa mai shekaru 43 bisa zargin mallakar sassan jikin ɗan Adam ba bisa ƙa’ida ba da kuma hannu a ayyukan tsafi a yankin Igbesa na jihar Ogun a ranar Juma’a, 17 ga!-->…