Ba don taimakon Nijar ba da Najeriya ba ta yi nasara a Yaƙin Basasarta ba – Obasanjo ya caccaki…
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana a wata hira da aka watsa a shirin Soni Irabor Live na tashar News Central cewa Najeriya ba ta samu nasara a Yaƙin Basasa na 1967 zuwa 1970 ba sai da taimakon Jamhuriyar Nijar.
Ya!-->!-->!-->…