Yau Kotun Ƙoli Za Ta Yanke Muhimmin Hukunci Kan Rikicin Shugabanci a ADC, PDP, da LP
Ana sa ran Kotun Ƙoli ta Najeriya za ta yanke hukunci a yau kan rikicin shugabanci a jam’iyyun adawa na PDP, Labour Party da ADC gabanin zaɓen 2027.
Kotun ta ɗauki matakin sauraron ƙarar ne cikin gaggawa bayan jadawalin da Hukumar Zaɓe!-->!-->!-->…