Harin ƴan bindiga ya kashe mutum 11 a Katsina, jami’an tsaro sun fara farautar masu laifin
Aƙalla mutum goma sha ɗaya ne suka mutu a ranar Lahadi da misalin ƙarfe 12 na rana bayan wani harin ramuwar gayya da ƴan bindiga suka kai a ƙauyukan Jeka da Kolo da Kwalgoro a ƙaramar hukumar Kankia ta Jihar Katsina.
Rundunar ƴan sandan!-->!-->!-->…