JAMB ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar sakamakon UTME, ta ce yau Lahadi zai fita
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya (JAMB) ta ba da haƙuri kan jinkirin fitar da sakamakon rukunin ɗaliban da suka rubuta jarabawar UTME a ranar Juma’a 17 ga Afrilu, 2026, tana mai tabbatar da cewa za a fitar da su!-->…